Me Ya Kai Ɗaliban Tsangayar Shari’a Hedikwatar ‘Yan Sanda Ta Kano?
Daga Ibrahim Muhammad Ɗalibai daga Jami’ar Bayero Kano sun ziyarci Mataimakin Sifetan ‘yan sanda mai kula da Shiyya ta ɗaya. Ɗaliban, waɗanda suka fito daga Tsangayar fannin shari’a na Jami’ar…
An Roƙi Kakakin Gwamnan Kano Sanusi Bature Ya Fito Takarar Sanata
Daga Ibrahim Muhammad Tsohon ɗan takarar kansila a mazaɓar Dawanau, Honarabul Abdullahi Ado Mai Kaza, ya bayyana babban daraktan yaɗa labarai da wayar da kan jama’a na gwamnatin Kano, Alhaji…
Muna Jin Daɗin Yadda Gwamnan Kano Yake Kula Da Ma’aikata Da ‘Yan Fansho -Kwamared Babangida Musa
Daga Ibrahim Muhammad Shugaban haɗaɗɗiyar ƙungiyar ma’aikatan lafiya na jihar Kano, Kwamared Babangida Musa, ya bayyana mutuƙar farin cikinsa game da matakin da Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf…
Ba Ma Buƙatar Sulhu Tsakanin Kwankwaso Da Ganduje -APC
Daga Ibrahim Muhammad Jam’iyyar APC ta jihar Kano ta ce ya fahimci ƙoƙarin da Kwankwaso yake na shigowa cikinta ne ya sa Abdulmumin Jibrin Kofa ya fara kiraye-kirayen a sami…
















