Mun Samu Kasuwancin Magunguna Na Kano A Rikice -Kwamishinan Lafiya

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana cewa an samu kasuwancin magunguna na jihar Kano, bayan ƙarewar shekaru takwas na zangon mulki na biyu na Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, a cikin yanayi…

Sauƙaƙa Farashi Na Jawo Albarka A Kasuwanci -Alhaji Ibrahim Ɗanyaro

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban Dattawa na kasuwar Muhammadu Abubakar Rimi da Kasuwar Singa, Alhaji Ibrahim Ɗanyaro, ya bayyana godiyarsa ga Allah bisa yadda ake samun kayayyaki na masarufi da farashinsu…

Me Ya Kai Ɗaliban Tsangayar Shari’a Hedikwatar ‘Yan Sanda Ta Kano?

Daga Ibrahim Muhammad Ɗalibai daga Jami’ar Bayero Kano sun ziyarci Mataimakin Sifetan ‘yan sanda mai kula da Shiyya ta ɗaya. Ɗaliban, waɗanda suka fito daga Tsangayar fannin shari’a na Jami’ar…

An Roƙi Kakakin Gwamnan Kano Sanusi Bature Ya Fito Takarar Sanata

Daga Ibrahim Muhammad Tsohon ɗan takarar kansila a mazaɓar Dawanau, Honarabul Abdullahi Ado Mai Kaza, ya bayyana babban daraktan yaɗa labarai da wayar da kan jama’a na gwamnatin Kano, Alhaji…

NDLEA Ta Kama Waɗanda Suka Raunata Jami’inta A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Kano Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) reshen jihar Kano, ta kama matashin da ya soki jami’inta da makami a yunƙurinsu na tserewa…

Muna Jin Daɗin Yadda Gwamnan Kano Yake Kula Da Ma’aikata Da ‘Yan Fansho -Kwamared Babangida Musa

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban haɗaɗɗiyar ƙungiyar ma’aikatan lafiya na jihar Kano, Kwamared Babangida Musa, ya bayyana mutuƙar farin cikinsa game da matakin da Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf…

Gwamna Lawal Ya Raba Motoci Domin Tsaftar Muhalli, Ya Ƙudiri Aniyar Tsaftace Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana ƙudirin gwamnatinsa na tabbatar da ɗorewar tsaftar muhalli da manufofin ƙarfafa al’umma su rungumi al’adar tsafta a Jihar Zamfara. A ranar Talata ne…

Ba Ma Buƙatar Sulhu Tsakanin Kwankwaso Da Ganduje -APC

Daga Ibrahim Muhammad Jam’iyyar APC ta jihar Kano ta ce ya fahimci ƙoƙarin da Kwankwaso yake na shigowa cikinta ne ya sa Abdulmumin Jibrin Kofa ya fara kiraye-kirayen a sami…

Wajibi Ne Shugabanni Su Fitar Da Al’umma Halin Ƙunci Da Suke Ciki -Shugaban Kamfanin LUCKY

Daga Ibrahim Muhammad Duba da yadda al’amuran rayuwa suka sauya a ƙasar nan da mutane suka tsinci kansu a yanayi da ba a taɓa tsammani ba, an yi kira ga…

An Raba Wa Mata 200 Jari A Fagge, Kano

Daga Ibrahim Muhammad Mata 200 a ƙaramar hukumar Fagge kowacce ta sami jari na ₦50,000 da Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya sahale a raba musu. Taron rabon…