An Ƙaddamar Da Rabon Kayan Makaranta Kyauta Ga Ɗaliban Firamare A Fagge
Daga Ibrahim Muhammad Ƙaramar hukumar Fagge ƙarƙashin shugabancin Hon. Salisu Usman Masu za ta samar da masu gadi domin kyautata tsaron makarantun yankin. Shugaban kansuloli na ƙaramar hukumar Hon. Sani…
Gwamnan Kano Alheri Ne Ga Mata -Hadiza Gadanya
Daga Ibrahim Muhammad An bayyana gamsuwa da irin ɗimbin gudunmuwa da Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ke bayarwa ga bunƙasa cigaban mata ta hanyar ba su kulawa da…
Gwamna Abba Kabir ya sami kyakkyawar tarbiyya tun daga gidansu -Muhammad Mashkur
Daga Ibrahim Muhammad An bayyana cikar shekaru 62 na Gwamna Abba kabir Yusuf a rayuwa da cewa masu albarka ne da ba a taɓa samun Gwamna da ya yi abubuwa…
Gwamnan Kano Ya Cika Alkawarin Da Ya Ɗauka -‘Yan Fansho
Daga Ibrahim Muhammad Mataimakin na musamman ga Gwamnan jihar Kano a hukumar amintattun na asusun Fansho na jihar Kano. Hon. Ɗalhatu Bichi Ɗan Yallow ya bayyana cewa duk wanda yake…
Za Mu Riƙe Amanar Da Gwamna Abba Kabir Ya Ba Mu -Mustapha Kwankwaso
Daga Ibrahim Muhammad An bayyana gwamnatin injiniya Abba Kabir Yusuf da cewa mai son cigaban mata ce duba da irin kulawa da yake bai wa fannoni daban-daban. Kwamishinan matasa da…
Shugaban Ƙaramar Hukumar Fagge Ya Ƙara Wa Ma’aikatan Wucin-Gadi Albashi
Daga Ibrahim Muhammad Shugaban ƙaramar hukumar Fagge Hon. Salisu Usman Masu ya yi ƙarin albashi na nunkin ba nunkin abin da ake biya a baya ga ma’aikatan wucin-gadi na sassa…
Mun Tantance Ma’aikatan Wucin-Gadi 101 A Fagge -Sanusi Kamtoma
Daga Ibrahim Muhammad Kansila mai wakiltar Mazaɓar Fagge C a majalisar kansiloli na ƙaramar hukumar Fagge, Hon. Sanusi Sharif Kantoma, ya yaba wa shugaban ƙaramar hukumar Hon. Salisu Usman Masu,…
















