Za Mu Cigaba Da Ba Gwamna Abba Kabir Yusuf Goyon Baya -Shugaban Kungiyar Ƙwadago

Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar Ƙwadago ta ƙasa reshen jihar Kano, ta bayyana cewa za ta cigaba da goyon bayan Gwamna Injiniya Abba Kabir Yusuf a kan irin ayyukan da kyawawan…

BUNƘASA MATASA: Gwamnatin Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Zamani

Gwamnatin Jihar Zamfara ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da Jami’ar Oracle domin saka hannun jari a harkar inganta rayuwar matasa, inganta ƙarfin ma’aikata, da kuma tattalin arziki na zamani…

Mun Ji Daɗin Naɗe-Naɗen Sarautan Da Sarkin Kano Sanusi Ya Yi -Hajiya Hadiza Sardaunan Mata

Daga Ibrahim Muhammad Hajiya Hadiza Ali Bala, ɗaya daga cikin ‘ya’yan marigayi Galadiman Kano Abbas Sanusi da aka fi sani da Hajiyar Masallaci, kuma ake kiran ta da Sardaunan Mata…