Haƙuri Tsakanin Ma’aurata Da Mutuntawa Kan Sa Aure Ya Ɗore -Mustapha Muhammad

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana haƙuri a aure shi ne matakin da yakan sa ya ɗore a sami zaman lafiya, don haka yana da mutuƙar muhimmanci ma’aurata su karrama juna…

Ɗaurin Auren ‘Ya’yan Mataimakin Gwamnan Jihar Kano: Karamcin Mahaifinmu Ya Sa Ɗimbin Al’umma Suka Halarta -Mujahid Aminu Abdussalam

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana zaman aure tsakanin ma’aurata da cewa abu ne da sai an yi haƙuri da juna, kuma zama ne na zo mu zauna, zo mu saɓa…