GWAMNA LAWAL YA RABA MOTOCIN AIKI 140 GA JAMI’AN TSARON JIHAR ZAMFARA, TARE DA ƘADAMAR DA BAS-BAS NA SUFURI MALLAKIN GWAMNATIN JIHAR.

Gwamna Dauda Lawal ya raba wasu motocin zirga-zirga ga rukunonin jami’an tsaron da ke aiki a jihar Zamfara. Bikin ƙaddamar da rabon motocin tsaron, tare da motocin sufurin na ‘Zamfara…

KARFAFA AL’UMMA: Gwamna Lawal Ya Raba Katin Cirar Kuɗi Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ƙaddamar da rabon katunan cirar kuɗi ga waɗanda suka ci gajiyar shirye-shiryen tallafi na Bankin Duniya da ake kira ‘Cash Transfer’. An gudanar da…

Kwankwaso Jagora Ne Da Ke Da Kishin Bunƙasa Ilimi -Alhaji Gambo Ɗankoli

Daga Ibrahim Muhammad Abin farin ciki ne mu taya ya’yanmu murna bisa karatu da suka yi har wasu suka fita da sakamako kyakkyawar a wannan jam’ia ta Aliko Ɗangote da…

Haƙuri Tsakanin Ma’aurata Da Mutuntawa Kan Sa Aure Ya Ɗore -Mustapha Muhammad

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana haƙuri a aure shi ne matakin da yakan sa ya ɗore a sami zaman lafiya, don haka yana da mutuƙar muhimmanci ma’aurata su karrama juna…

Ɗaurin Auren ‘Ya’yan Mataimakin Gwamnan Jihar Kano: Karamcin Mahaifinmu Ya Sa Ɗimbin Al’umma Suka Halarta -Mujahid Aminu Abdussalam

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana zaman aure tsakanin ma’aurata da cewa abu ne da sai an yi haƙuri da juna, kuma zama ne na zo mu zauna, zo mu saɓa…

Karrama Kwankwaso: An Ajiye Ƙwarya A Gurbinta Ne -Hon Nura Dala

Daga Ibrahim Muhammad Babban hadimi na musamman ga Sanatan Kano ta Tsakiya, Hon. Nura Mai Ƙarfi Dala, ya bayyana karramawar da Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Ɗangote da ke…

“Sadaukin Hayin Dogo Jagoran Ci Gaban Basawa”

An haifi Hon Zubairu Mukhtar (Sadaukin Hayin Dogo) a Jami’ar Ahmadu Bello (ABU) Zariya a farkon shekarun 1980. Yana karatun digiri na uku (Ph.D.) a fannin Gudanar da Harkokin Jama’a…

An Shirya Wa Mataimakin Sufeton ‘Yan Sanda Mai Kula Da Kano Da Jigawa Faretin Bankwana Da Aikin Ɗan Sanda

Daga Ibrahim Muhammad Shiyya ta ɗaya ta Mataimakin Sufeton ‘yan sanda na shiyya ta ɗaya mai kula da jihohin Kano da Jigawa ta gudanar da faretin bankwana ga Mataimakin Sufeton-Janar…

Shugaban KAROTA Ya Fita Rangadin Gani Da Ido

Daga Ibrahim Muhammad Sakamakon ƙorafe-ƙorafen al’umma da na ’yan kasuwa, Shugaban Hukuma KAROTA, Auwalu Lawan Shu’aibu Aranposu ya fita rangadin gani da ido da kansa, inda ya je mahaɗar WAPA…

GWAMNA LAWAL YA ƘADDAMAR DA KWAMITIN KULA DA AIKIN HAJJIN 2025, YA JADDADA BUƘATAR KAUTATA JIN DAƊIN ALHAZAN ZAMFARA

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ɗora wa Kwamitin Kula da Aikin Hajji Na 2025 alhakin tabbatar da jin daɗin alhazan jihar baki ɗaya a yayin da suke gudanar da…