Gwamnan Kano Ya Cika Alkawarin Da Ya Ɗauka -‘Yan Fansho

Daga Ibrahim Muhammad Mataimakin na musamman ga Gwamnan jihar Kano a hukumar amintattun na asusun Fansho na jihar Kano. Hon. Ɗalhatu Bichi Ɗan Yallow ya bayyana cewa duk wanda yake…

Za Mu Riƙe Amanar Da Gwamna Abba Kabir Ya Ba Mu -Mustapha Kwankwaso

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana gwamnatin injiniya Abba Kabir Yusuf da cewa mai son cigaban mata ce duba da irin kulawa da yake bai wa fannoni daban-daban. Kwamishinan matasa da…

Shugaban Ƙaramar Hukumar Fagge Ya Ƙara Wa Ma’aikatan Wucin-Gadi Albashi

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban ƙaramar hukumar Fagge Hon. Salisu Usman Masu ya yi ƙarin albashi na nunkin ba nunkin abin da ake biya a baya ga ma’aikatan wucin-gadi na sassa…

Mun Tantance Ma’aikatan Wucin-Gadi 101 A Fagge -Sanusi Kamtoma

Daga Ibrahim Muhammad Kansila mai wakiltar Mazaɓar Fagge C a majalisar kansiloli na ƙaramar hukumar Fagge, Hon. Sanusi Sharif Kantoma, ya yaba wa shugaban ƙaramar hukumar Hon. Salisu Usman Masu,…

Mun Ji Daɗin Muƙamin Da Gwamnan Kano Ya Bai Wa Sani Danja -Bargaja

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban Gidauniyar haɗin kan Hausawan duniya reshen Nijeriya, Talban Isah, Alhaji Shiru Adamu Bargaja ya yaba wa Gwamnan jihar Kano bisa naɗa shugaban Gidauniyar reshen jihar Kano,…

Abba Kabir Yusuf Ɗan Amana Ne -Hon. Bombay Gama

Daga Ibrahim Muhammad Jigo a jam’iyyar NNPP Kwankwasiyya a ƙaramar hukumar Nasarawa, Hon. Muhammad Adamu Bombay Gama, ya bayyana cikar Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf shekaru 62 a…

Gwamnan Kano Ya Rantsar Da Sabbin Kwamishinoni

Daga Ibrahim Muhammad Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya jagoranci rantsar da sabbin kwamishinoni guda bakwai da ya naɗa. Kwamishinan shari’a na Kano, kuma babban Lauyan jihar, Barista…

Gwamnan Kano Jinjina Wa Kwamishinan Da Ya Ajiye Aikinsa

Daga Ibrahim Muhammad Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da ajiye aiki da Injiniya Muhammad Diggol, ya yi a matsayinsa na Kwamishinan ma’aikatar bibiyar aiyuka nan take.…

Na Ji Daɗin Cika Burin Mahaifina Na Gina Masallaci Da Makaranta Da Na Yi -Aminu Umar Mai Famfo

Daga Ibrahim Muhammad Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo ya jagoranci ƙaddamar da buɗe makaranta da masallaci wanda mataimakin manajan daraktan Hukumar KASCO, Hon. Aminu Aminu ya gyara…

Za Mu Bunƙasa Kasuwar Ƙofar Ruwa – ‘Yan Leman

Daga Ibrahim Muhammad, Kano Abdullahi Muhammad Bala ‘Yan’leman na ɗaya daga cikin masu neman takarar shugabancin ƙungiyar ‘yan kasuwar Ƙofar Ruwa, Kanao, ya bayyana dalilin fitowar sa takarar da cewa…