Bankin NEXIM Na Da Kyakkyawar Alaƙa Da ‘Yan Kasuwa -Tajuddeen Yakub

Mataimakin shugaban reshen bankin NEXIN na jihar Kano, Tajuddeen Yakub ya bayyana farin cikinsa bisa karamawar da majalisar bunƙasa ƙananan masana’antu da sana’o’i Kano Council of Traders And Entrepreneurs (KASCOTE) suka yi musu a yayin taron bita da suka shirya wa ƙungiyoyin manoma da masu ƙananan masana’antu a kan bunƙasa harkokinsu.

Ya yi nuni da cewa, “In ka yi abu na kirki aka karrama ka abin alfahari ne cewa wani ya ga abin da kake ya karrama ka abin alfahari ne,” in ji shi.

Tajuddeen Yakub ya ce wannan ya daɗa ƙarfafa musu gwiwa, sannan a wajensu abin da suke kamar somin taɓi ne a kan abubuwa da za su ƙara yi kamar yadda aka kula aka san suna yi za su zage damtse a kai.

Tajuddeen Yakub ya ce suna da kyakkyawar dangantaka da ‘yan kasuwa mutuƙa shi ne ma ya sa suka sami wannan karamci da har wannan majalisa ta ‘yan kasuwa KASCOTE ta karrama su.

  • Related Posts

    Zamfara Ce Ta Ɗaya A Yankin Arewa Maso Yamma A Fannin Cibiyoyin Kula Da Lafiya A Matakin Farko

    Jihar Zamfara ta zama zakara a fannin kula Cibiyoyin kula da kiwon lafiya a matakin farko a duk faɗin yankin Arewa maso Yammacin ƙasar nan. Sunan Zamfara ya fito ne…

    Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

    Daga Ibrahim Muhammad, Kano Jigo a siyasar jihar Kano, kuma jagoran jam’iyyar ADC a jihar, Alhaji Ibrahim Al-Amin Little, ya bayyana rashin goyon bayansa ga yunƙurin da wasu mutane ke…

    Leave a Reply

    Your email address will not be published. Required fields are marked *

    You Missed

    Zamfara Ce Ta Ɗaya A Yankin Arewa Maso Yamma A Fannin Cibiyoyin Kula Da Lafiya A Matakin Farko

    Zamfara Ce Ta Ɗaya A Yankin Arewa Maso Yamma A Fannin Cibiyoyin Kula Da Lafiya A Matakin Farko

    Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

    Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

    Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

    Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

    An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

    An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

    Hukumar Kula Da Lafiya Ta Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,000 Da Suka Halarci Taron Baje Koli A Kano -Dakta Rahila Aliyu Muktar

    Hukumar Kula Da Lafiya Ta Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,000 Da Suka Halarci Taron Baje Koli A Kano -Dakta Rahila Aliyu Muktar

    Gwamnatin Zamfara Ta Bunƙasa Harkar Kasuwanci Da Zuba Jari Da Haƙo Ma’adanai -Tafidan Maradun

    Gwamnatin Zamfara Ta Bunƙasa Harkar Kasuwanci Da Zuba Jari Da Haƙo Ma’adanai -Tafidan Maradun