Kwankwaso Jagora Ne Na Fita Kunya -Dr. Gwarzo

Daga Ibrahim Muhammad Kano

An bayyana jagoran Kwankwasiyya Dakta Rabiu Musa Kwankwaso da cewa jagora ne na fita kunya da ya tasa jihar Kano da ƙasar nan don neman cigaba, Dakta Mani Gwarzo shugaban ƙaramar hukumar Gwarzo ne ya bayyana hakan.

Ya ƙara da nuna cewa kowa ya ga irin taron mutane a ɗaurin auren ‘yar Kwankwaso da aka yi ya daɗa nuna shi mutumin arziƙi ne, mutumin kirki, sun gode wa Allah da suke bin jagorancinsa, al’umma ta yarda gwarzo ne shi.

Ya ce fatan su a shekara ta 2027 lokacin da za a shiga kakar zaɓe, mutane su gane, makoma ita ce a zo a zaɓi Kwankwaso wanda koyaushe cigaban al’umma ne a gabansa.

Dakta Mani Tsoho shugaban ƙaramar hukumar Gwarzo ya ce irin yadda ‘yan jam’iyyu mabambanta suka zo Kano don su shaidi ɗaurin auren ‘yar jagoransu Kwankwaso, ya nuna shi mutum ne da yake son cigaban wannan ƙasar ta nuna kowa ya san shi ɗan kishin ƙasa ne.

  • Related Posts

    Ƙungiyar Jaruman Kannywood Sun Kai Wa Hon. Ibrahim Ali Namadi Dala Ziyarar Girmamawa

    Daga Ibrahim Muhammad, Kano Jaruman Masana’antar Kannywood, ƙarƙashin ƙungiyarsu ta ƙasa, sun kai ziyarar girmamawa ga tsohon Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi Dala. A yayin ziyarar, ƙungiyar…

    Gwamna Dauda Lawal Ya Jagoranci Zaman Majalisar Zartarwa Ta 58 A Zamfara

    Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jagoranci zaman Majalisar Zartarwa ta Jihar karo na 58 tun bayan hawansa mulki a shekarar 2023, abin da gwamnatin jihar ta ce ya zama…

    Leave a Reply

    Your email address will not be published. Required fields are marked *

    You Missed

    Ƙungiyar Jaruman Kannywood Sun Kai Wa Hon. Ibrahim Ali Namadi Dala Ziyarar Girmamawa

    Ƙungiyar Jaruman Kannywood Sun Kai Wa Hon. Ibrahim Ali Namadi Dala Ziyarar Girmamawa

    Gwamna Dauda Lawal Ya Jagoranci Zaman Majalisar Zartarwa Ta 58 A Zamfara

    Gwamna Dauda Lawal Ya Jagoranci Zaman Majalisar Zartarwa Ta 58 A Zamfara

    Mata Su Dage Wajen Karatun Fannin Zayyana Gine-Gine (Architecture) -Arc. Binta Ahmad Umar

    Mata Su Dage Wajen Karatun Fannin Zayyana Gine-Gine (Architecture) -Arc. Binta Ahmad Umar

    An Buɗe Sabon Masallacin ’Yan Nama a Kasuwar Sabon Gari, Kano

    An Buɗe Sabon Masallacin ’Yan Nama a Kasuwar Sabon Gari, Kano

    Why I Cannot Approach the Court on the Bekwarra LGA Matter?

    Why I Cannot Approach the Court on the Bekwarra LGA Matter?

    Waɗanne Nasarorin Hukumar Taimakekeniyar Kula da Lafiya ta Jihar Kano Ta Cimma?

    Waɗanne Nasarorin Hukumar Taimakekeniyar Kula da Lafiya ta Jihar Kano Ta Cimma?