Za Mu Riƙe Amanar Da Gwamna Abba Kabir Ya Ba Mu -Mustapha Kwankwaso


Daga Ibrahim Muhammad

An bayyana gwamnatin injiniya Abba Kabir Yusuf da cewa mai son cigaban mata ce duba da irin kulawa da yake bai wa fannoni daban-daban.

Kwamishinan matasa da wasanni na jihar Kano, Hon. Mustapha Rabi’u Musa Kwankwaso ne ya bayyana hakan da yake zantawa da ‘yan jarida.

Ya bayyana cikar Gwaman Abba Kabir Yusuf shekaru 62 a matsayin abin farin ciki ne ga matasa da duk al’ummar jihar Kano suna taya shi murna a kan wanan cigaba, da ya shigo da abubuwa na alherai a cikin wannan sabuwar shekara.

Ya ce idan aka duba kasafin kuɗi da Gwamna ya gabatar na shekaran nan kusan duk ya ba da muhimmanci ga tsare-tsaren matasa na ba su tallafi sa ba su horo a kan sana’o’i da bunƙasa ilimi su.

Hon. Mustapha Rabi’u Musa Kwankwaso Kwamishina da wasanni na jihar Kano ya ce, za su dage ba dare ba rana wajen riƙe amanar da Gwamna ya ɗora musu na bunƙasa cigaban matasan jihar Kano.

  • Related Posts

    Gwamna Lawal Ya Gabatar da Kasafin Naira Biliyan 861

    Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gabatar da ƙudirin kasafin kuɗi na shekarar 2026 mai darajar Naira Biliyan 861 ga Majalisar Dokokin Jihar, inda ya bayyana shi a matsayin taswirar…

    Karamci da Mutumtaƙa: Dubban Jama’a Sun Cika Garin Kwankwaso a Ɗaurin Auren ’Ya’yan Hon. Sunusi Surajo Kwankwaso

    Daga: Ibrahim Muhammad, Kano Garin Kwankwaso da ke ƙaramar hukumar Madobi a jihar Kano ya cika maƙil da dubban jama’a daga sassa daban-daban na jihar da ma wajenta, yayin da…

    Leave a Reply

    Your email address will not be published. Required fields are marked *

    You Missed

    Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

    Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

    Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

    Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

    An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

    An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

    Hukumar Kula Da Lafiya Ta Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,000 Da Suka Halarci Taron Baje Koli A Kano -Dakta Rahila Aliyu Muktar

    Hukumar Kula Da Lafiya Ta Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,000 Da Suka Halarci Taron Baje Koli A Kano -Dakta Rahila Aliyu Muktar

    Gwamnatin Zamfara Ta Bunƙasa Harkar Kasuwanci Da Zuba Jari Da Haƙo Ma’adanai -Tafidan Maradun

    Gwamnatin Zamfara Ta Bunƙasa Harkar Kasuwanci Da Zuba Jari Da Haƙo Ma’adanai -Tafidan Maradun

    Kasuwar Galadima Ta Fara Aikin Sabunta Gadar Shiga Kasuwa Da Ta Rushe

    Kasuwar Galadima Ta Fara Aikin Sabunta Gadar Shiga Kasuwa Da Ta Rushe