Muna Yin Tsayin Daka Don Yin Komai Da Inganci -Sahibi

Daga Ibrahim Muhammad Kano

Ɗaya daga cikin manajojin kamfanin Bukari Food Oil, Yusuf Muhammad Sulaiman da ake kira da Sahibi masu sarrafa man girki, ya nuna farin ciki da suka zama daga cikin waɗanda aka gayyata bukin ranar ingancin kaya ta duniya da Hukumar SON ta gudanar.

Ya ce kamfaninsu yana ba da kulawa wajen samar da kaya mai inganci, kuma shugaban kamfanin nasu mutum ne wanda yake dama tsayayye ne da ba da kulawa a kan duk wani abu da ya shafi harkokin kamfanin.

Yusuf Muhammad Sulaiman ya ƙara da cewa mallakin kamfanin na Bukari Food Oil na bayar da kyakkyawan kulawa da tabbatar da ana yin abin da ake sarrafawa mai inganci yana kula da kyautatawa ma’aikata, don haka duk masu ruwa da tsaki a aikin kamfanin suna yin tsayin daka don tabbatar da komai yana tafiya bisa inganci musamman da yake abin da suke samarwa mai ne na girki da ya shafi gina lafiyar al’umma.

Sahibi ya ce za su cigaba ba bin dokoki da ƙa’idodi da yin duk abin da ya dace domin bai wa Hukumar SON haɗin kai da goyon baya wajen ganin ana sanar da kayayyaki da suke da inganci a tsakanin al’umma.

  • Related Posts

    Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

    Daga Ibrahim Muhammad, Kano Jigo a siyasar jihar Kano, kuma jagoran jam’iyyar ADC a jihar, Alhaji Ibrahim Al-Amin Little, ya bayyana rashin goyon bayansa ga yunƙurin da wasu mutane ke…

    An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

    Daga Ibrahim Muhammad An kammala bikin rufe Baje Kolin Duniya na 46 da Cibiyar Kasuwanci da Masana’antu ta Kano (KACCIMA) ta shirya, ƙarƙashin jagorancin Ambasada Usman Darma, a yammacin Asabar.…

    Leave a Reply

    Your email address will not be published. Required fields are marked *

    You Missed

    Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

    Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

    Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

    Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

    An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

    An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

    Hukumar Kula Da Lafiya Ta Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,000 Da Suka Halarci Taron Baje Koli A Kano -Dakta Rahila Aliyu Muktar

    Hukumar Kula Da Lafiya Ta Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,000 Da Suka Halarci Taron Baje Koli A Kano -Dakta Rahila Aliyu Muktar

    Gwamnatin Zamfara Ta Bunƙasa Harkar Kasuwanci Da Zuba Jari Da Haƙo Ma’adanai -Tafidan Maradun

    Gwamnatin Zamfara Ta Bunƙasa Harkar Kasuwanci Da Zuba Jari Da Haƙo Ma’adanai -Tafidan Maradun

    Kasuwar Galadima Ta Fara Aikin Sabunta Gadar Shiga Kasuwa Da Ta Rushe

    Kasuwar Galadima Ta Fara Aikin Sabunta Gadar Shiga Kasuwa Da Ta Rushe