Zamantakewar Aure Sai An Riƙa Haƙuri Da Juna A Tsakanin Mata Da Miji -Abdulrahman Badaru Abubakar

Daga Ibrahim Muhammad

An bayyana zaman aure da cewa abu ne da sai an yi haƙuri da juna, musamman in aka yi la’akari da yadda zaman yake sauyawa.

Alhaji Abdulrahman Badaru Abubakar, ɗaya daga cikin ‘ya’yan ministan tsaron Nijeriya ne ya bayyana haka ne bayan ɗaurin auren ‘ya’yan ministan tsaron Nijeriya; Zainab Hadari Abubakar da Sadiya Badaru Abubakar da aka gudanar a masallacin Alfurƙan a Kano ranar Juma’a.

Ya ƙara da cewa suna mutuƙar godiya da farin ciki sosai da zuwa da aka yi don shaidar wannan ɗaurin aure da aka gudanar na ‘ya’yan ministan tsaro na Nijeriya, Alhaji Badaru Abubakar mutane sun zo daga sassa daban-daban suna fata Allah ya sanya albarka da alheri ga auren.

Abdulrahman Badaru Abubakar ya yi nuni da cewa, amsa gayyata da taruwar ɗimbin mutane bai ba su mamaki ba a matsayinsu na ‘ya’yan tsohon Gwamnan jihar Jigawa, ku ma ministan tsaron Nijeriya domin mahaifinsu mutum ne na mutane da ya ba da gudunmawa ga cigaba a lokacin da yake Gwamna, kuma yanzu ma yake bayarwa ga cigaban ƙasar nan gaba ɗaya a matsayinsa na minista.

  • Related Posts

    Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

    Daga Ibrahim Muhammad, Kano Jigo a siyasar jihar Kano, kuma jagoran jam’iyyar ADC a jihar, Alhaji Ibrahim Al-Amin Little, ya bayyana rashin goyon bayansa ga yunƙurin da wasu mutane ke…

    An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

    Daga Ibrahim Muhammad An kammala bikin rufe Baje Kolin Duniya na 46 da Cibiyar Kasuwanci da Masana’antu ta Kano (KACCIMA) ta shirya, ƙarƙashin jagorancin Ambasada Usman Darma, a yammacin Asabar.…

    Leave a Reply

    Your email address will not be published. Required fields are marked *

    You Missed

    Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

    Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

    Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

    Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

    An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

    An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

    Hukumar Kula Da Lafiya Ta Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,000 Da Suka Halarci Taron Baje Koli A Kano -Dakta Rahila Aliyu Muktar

    Hukumar Kula Da Lafiya Ta Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,000 Da Suka Halarci Taron Baje Koli A Kano -Dakta Rahila Aliyu Muktar

    Gwamnatin Zamfara Ta Bunƙasa Harkar Kasuwanci Da Zuba Jari Da Haƙo Ma’adanai -Tafidan Maradun

    Gwamnatin Zamfara Ta Bunƙasa Harkar Kasuwanci Da Zuba Jari Da Haƙo Ma’adanai -Tafidan Maradun

    Kasuwar Galadima Ta Fara Aikin Sabunta Gadar Shiga Kasuwa Da Ta Rushe

    Kasuwar Galadima Ta Fara Aikin Sabunta Gadar Shiga Kasuwa Da Ta Rushe