An dawo da wutar lantarki ga Radio Nijeriya Kaduna

Hukumar Lantarki ta kasa ta dawo da wuta ga Radio Nijeriya Kaduna kwana guda bayan yanke wutar ba zato ba tsammani. Shugaban Radio Nijeriya Kaduna Malam Buhari Auwalu, yace wannan…

Kaduna Electric Swiftly Reconnects Power to Radio Nigeria Kaduna (FRCN)

Kaduna Electric Swiftly Reconnects Power to Radio Nigeria Kaduna (FRCN) In a remarkable turn of events, Kaduna Electric has promptly restored power to Radio Nigeria Kaduna (FRCN) just a day…

TAWAGAR YAKN NEMAN ZABEN HON LION TA ZIYARCI AKWATINAN MAZABAR DAUDAWA

Daga Awwal Jibril ‘Yankara Dan Majalisar taraiya Mai Wakiltar Kananan Hukumomin Kankara, Faskari da SabuwaHon. Jamilu Muhammad Lion ya ziyarci Akwatinan Mazabar Daudawa da ke Karamar Hukumar Faskari Jihar Katsina…

Nijar ta zargi ECOWAS da rashin kyakkyawar manufa akanta

Firaministan Nijar Ali Mahaman Lemine Zeine, ya ce kungiyar kasashe Afirka ta Yamma ECOWAS ko kuma CEDEAO sam ‘’ ba ta kyakkyawar manufa’’ zuwa ga kasar ta Nijar. A wannan…

Wani DPO a Nijeriya yaki karbar naira miliyan guda daga dan ta’adda

Wani jami’in ‘Yan sanda a Najeriya dake kula da shiyar Tafa a Jihar Kaduna yaki karbar cin hanci naira miliyan guda daga wani shugaban ‘yan ta’addan da ya kama, wadanda…

Gwamnatin Zamfara Tana Na Jiran Shawara Ma’aikatar Shari’a Biyan Tsafin Mataimakan Shugabanin Kananan Hukumomi Da Kamsilolisu

Daga Hussaini Yero Kwamishinan Kananan hukumomi na jihar Zamfara, Injiniya Ahmed Garba Yandi ya ce suna jiran shawarar kwararru kan batun biyan alawus na sama da Naira biliyan 5 da…

Kwankwaso Da Abba Gida-Gida Za Su Koma APC?

Shugaba kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya je sasanta da Kwankwaso da duk wasu mutanen da ke shirin shiga jam’iyyar. Tinubu…

‘Yan sandan Sun Gano Gawar Budurwa Ba Kai A Cikin Otal A Adamawa

Daga Hadi Bawa Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa na ci gaba da bin diddigin wani mutum da ake zargi da aikata tsafi bayan wani mummunan kisa da aka yi wa…

Marayu Da Daliban Tsangaya 110 Suka Amfana Da Tallafin Kafilatul Mahabbah A Funtuwa

Daga Hussaini Yero, Funtua Cibiyar Kafilatul Mahabba ta Kasa Reshen Karamar Hukumar Funtuwa, Karkashin jagorancin shugaban Cibiyar na Kasa, Farfesa , Ibrahim Makari ta ba Marayu Maza da Mata da…

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Raba Wa Iyalan Mamatanta Kudaden Tallafi

Babban sifeton ‘yan sandan, Kayode Egbetokun, ya bayar da chekin Naira biliyan 2.08 ga iyalan ‘yan sandan da suka mutu a bakin aiki cikin shekara biyar da suka gabata. Cikin…