Yaushe Tashoshin Samar Da Wutar Lantarki Za Su Daina Lalalacewa A Nijeriya?

Kamfanin samar da wutar lantarki na kasa ya bayyana cewa an gyara tashoshin wutar lantarki da suka daina aiki a Nijeriya. Kamfanin ya ce tun da misalin karfe 10 na…

Gwamnatin Nasarawa ta taya Ma’azu Maifata murnar zama Shugaban ALGON na kasa

Daga Zubairu Lawal Gwamnan jihar Nasarawa Injiniya Abdullahi Sule yayi kira ga sabon Shugaban Kungiyar Chiyamomi na kasa da ya daukaka darajar jihar Nasarawa a idon yan Najeriya. Gwamna Abdullahi…

Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Tunibu Ya Kammala Madatsun Ruwan Da Aka Faro

Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya buƙaci Gwamnatin Tarayya da ta ƙara ƙaimi wajen ɗaukar nauyi tare da kammala ayyukan madatsun ruwa da ake yi a jihar. Gwamnan ya yi…

Gwamnan Zamfara Ya Gana Da Shugaban Kasa Kan Matsalar Tsaro

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya gana da Shugaban Ƙasa Bola Tinubu domin tattaunawa kan yadda ake samun ƙaruwar hare-haren ’yan bindiga da matsalolin tsaro a jihar. An gudanar da…

Muna Buƙatar A Ƙara Mana Yawan Sojoji A Zamfara -Gwamna Dauda Lawal

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi kira da a ƙara yawan sojojin da za aka tura Jihar. A ranar Litinin ɗin nan ne Gwamnan ya ziyarci Babban Hafsan Tsaron…

Dangote ya kaddamar da tallafin rabon abinci na Naira Biliyan goma sha Biyar (15 Billion Naira)

A wani mataki na rage radadin talauci a tsakanin al’umma, gidauniyyar Dangote ta kaddamar da tallafin rabon abinci na kasa a jihohin kasar nan inda mutane miliyan daya suka amfana.…

Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Ga Wanda Ya Kashe Kwarton Matarsa

Wata babbar kotu a jihar Ekiti a yankin Ado Ekiti ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wani matashi mai shekara 28 bisa samun sa da laifin kashe wani…

Ilimi Kashin Bayan Ci Gaban Kowace Al’umma Ne – Dauda Lawal

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ayyana ilimi a matsayin wani ginshiƙi mafi muhimmanci ga ci gaban jihar Zamfara. A Larabar nan ne ɗaliban makarantar ‘Leadsprings International Schools’ suka karrama…

Gwamnan Zamfara Zai Kai Wa Asibitin Ƙwararru Na Yariman Bakura Ɗaukin Gaggawa

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya amince da shirin gyara, tare da sake inganta asibitin ƙwararru na Yeriman Bakura da ke Gusau domin magance ƙalubalen da ake fuskanta na samar…

Jinkan Al’umma Cikin Ramadan: Dangote na Ciyar da Mutane Dubu 10 a Kano Kowace Rana

Rahotanni sun tabbatar da cewa Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ta hannun gidauniyarsa ta Aliko Dangote, ya kaddamar da rabon abinci kyauta ga al’ummar…