Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Tunibu Ya Kammala Madatsun Ruwan Da Aka Faro

Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya buƙaci Gwamnatin Tarayya da ta ƙara ƙaimi wajen ɗaukar nauyi tare da kammala ayyukan madatsun ruwa da ake yi a jihar. Gwamnan ya yi…

Gwamnan Zamfara Ya Gana Da Shugaban Kasa Kan Matsalar Tsaro

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya gana da Shugaban Ƙasa Bola Tinubu domin tattaunawa kan yadda ake samun ƙaruwar hare-haren ’yan bindiga da matsalolin tsaro a jihar. An gudanar da…