Ba Mu Ciwo Bashin Ko Kobo Ba -Gwamnatin Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa ba ta ciwo bashin kuɗi Naira Biliyan 14.26 ba, sai dai wani ɓangare na bashin Naira Biliyan 20 wanda gwamnatin da ta shuɗe ta…

Uba Sani Ya Yi Watsi Da Sukar Da Dan El-Rufai Ya Yi Masa; APC Ta Dakatar Shugabar Mata

Jam’iyyar APC a jihar Kaduna ta dakatar da shugabar mata, Maryam Suleiman, saboda sukar da ta yi wa Gwamna Uba Sani kan makudan bashin da ya gada daga gwamnatin da…

Ramadan: Gidauniyar Dangote Ta Raba Buhunan Shinkafa Miliyan Ɗaya A Bana

Attajirin Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ta hannun Gidauniyar Aliko Dangote, ya ƙaddamar da rabon abinci kyauta ga al’ummar Musulmi su dubu 10 a Jihar Kano, jiharsa ta asali. Har ila…