Mun Amince Keshinro Ta Wakilce Mu -Gwamnan Zamfara

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya karɓi baƙuncin sabuwar babbar Sakatariya a gwamnatin tarayya mai wakiltar jihar Zamfara. A Juma’ar nan ne aka bayyana sunan Dr. Maryam Ismaila Keshinro, tare…

Jami’ar FUDMA Ta Yabawa Farfesa Gwarzo Kan Bada Gudummawar Motocin Daukar Marasa Lafiya Guda Biyu, Da Mota Mai Kujeru 60

Hukumar Gudanarwar Jami’ar Tarayya ta Dutsin-Ma (FUDMA) da ke jihar Katsina, ta yaba wa shugaban rukunin Jami’o’in MAAUN, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo bisa gudummawar motocin daukar marasa lafiya guda biyu…