Ƙungiyar Jaruman Kannywood Sun Kai Wa Hon. Ibrahim Ali Namadi Dala Ziyarar Girmamawa

Daga Ibrahim Muhammad, Kano Jaruman Masana’antar Kannywood, ƙarƙashin ƙungiyarsu ta ƙasa, sun kai ziyarar girmamawa ga tsohon Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi Dala. A yayin ziyarar, ƙungiyar…

Mata Su Dage Wajen Karatun Fannin Zayyana Gine-Gine (Architecture) -Arc. Binta Ahmad Umar

Daga Ibrahim Muhammad An yi kira ga mata da su ƙara jajircewa wajen karatun fannin zayyana gine-gine (Architecture) domin bayar da gudunmawa ga bunƙasa cigaban al’umma. Wannan kira ya fito…

An Buɗe Sabon Masallacin ’Yan Nama a Kasuwar Sabon Gari, Kano

Daga Ibrahim Muhammad An buɗe masallacin ’yan nama da ke harabar Kasuwar Muhammad Abubakar Rimi (Kasuwar Sabon Gari), wanda ƙungiyar mahauta ta sabunta gininsa, tare da mayar da shi na…

Waɗanne Nasarorin Hukumar Taimakekeniyar Kula da Lafiya ta Jihar Kano Ta Cimma?

Daga Ibrahim Muhammad Hukumar Taimakekeniyar Kula da Lafiya ta Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Dakta Rahila Aliyu Muktar, ta cimma ɗimbin nasarori a cikin shekaru biyu na shugabancinta. Hukumar ta ƙuduri…

Zamfara Ce Ta Ɗaya A Yankin Arewa Maso Yamma A Fannin Cibiyoyin Kula Da Lafiya A Matakin Farko

Jihar Zamfara ta zama zakara a fannin kula Cibiyoyin kula da kiwon lafiya a matakin farko a duk faɗin yankin Arewa maso Yammacin ƙasar nan. Sunan Zamfara ya fito ne…

Ibrahim Little Ya Nuna Rashin Amincewa Da Yunƙurin Ganduje nlNa Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

Daga Ibrahim Muhammad, Kano Jigo a siyasar jihar Kano, kuma jagoran jam’iyyar ADC a jihar, Alhaji Ibrahim Al-Amin Little, ya bayyana rashin goyon bayansa ga yunƙurin da wasu mutane ke…

An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

Daga Ibrahim Muhammad An kammala bikin rufe Baje Kolin Duniya na 46 da Cibiyar Kasuwanci da Masana’antu ta Kano (KACCIMA) ta shirya, ƙarƙashin jagorancin Ambasada Usman Darma, a yammacin Asabar.…

Hukumar Kula Da Lafiya Ta Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,000 Da Suka Halarci Taron Baje Koli A Kano -Dakta Rahila Aliyu Muktar

Daga Ibrahim Muhammad Shugabar hukumar taimakekeniyar kula da lafiya ta jihar Kano, Dakta Rahila Aliyu Muktar ta bayyana godiya ga Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf bisa sahale musu…

Gwamnatin Zamfara Ta Bunƙasa Harkar Kasuwanci Da Zuba Jari Da Haƙo Ma’adanai -Tafidan Maradun

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban Cibiyar Masana’antu, Ma’adinai da Ayyukan Gona ta Jihar Zamfara, Dakta Hassan Buhari Tafidan Maradun, ya bayyana cewa gwamnatin jihar ƙarƙashin jagorancin Dakta Dauda Lawan Dare na…

Kasuwar Galadima Ta Fara Aikin Sabunta Gadar Shiga Kasuwa Da Ta Rushe

Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar kasuwar Galadima ta fara aikin sabunta babbar gadar shiga kasuwar da ta rushe sakamakon yawan manyan motocin da ke shiga da fita kullum. Shugaban kasuwar, Alhaji…