Kofar Zamfara Bude Ta Ke Ga Masu Zuba Jari – Inji Gwamna Lawal

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa masu zuba jari na duniya cewa ƙofar jihar Zamfara a buɗe take ga zuba jari. Gwamnan da sauran manyan mutane sun halarci…

Gwamnan Zamfara Ya Gayyato Masu Zuba Jari A Jihar

A Ziyarar da ya kai ƙasar ta Turkiyya a farkon watannan na Yuli, Gwamna Lawal ya samu ganawa da wasu masu zuba jari a ƙasar, tare da kai ziyarorin gani…