Jaridar Madubin Arewa Ta Karrama Shugaban Kamfanin HAY Synergy Link

Daga Ibrahim Muhammad Jaridar Madubin Arewa ta karrama shugaban kamfanin HAY Synergy Link da ke Rimin Gata a jihar Kano, Alhaji Hudu Yakub Senior Rimin Gata bisa irin gudunmwa da…

Jaridar Madubin Arewa Ta Karrama Shugaban Kamfanin HAY Synergy Link

Daga Ibrahim Muhammad Bisa la’akari da irin gudunmuwa da kamfanin Mai Sango Welding and Construction Company, yake wajen koya wa matasa sana’o’in hannu, jaridar Madubin Arewa ta karrama shugaban kamfanin,…

Ƙungiyar Lauyoyi Reshen Ungogo Sun Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Edo

Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar Lauyoyi ta Nijeriya jihar Kano reshen Ungogo ta nuna mutuƙar damuwarta da yin Allah-wadai bisa kisan gilla da aka yi wa matafiya da suke wucewa ta…

Eidl Fitr: Gwamna Dauda Lawal Ya Buƙaci A Samu Haɗin Kai Da Zaman Lafiya

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi kira ga al’ummar jihar Zamfara da su rungumi haɗin kai da zaman lafiya. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala…

Gidauniyar TAMALAM Ta Injiniya Dakta Saleh Musa Wailare Ta Tallafawa Masu Larurar Ƙwaƙwalwa A Ɗanbatta, Kano

Daga Ibrahim Muhammad A cigaba da ayyukan tallafawa cigaban al’umma da Gidauniyar TAMALAM ƙarƙashin jagorancin Injiniya Dakta Saleh Musa Wailare take a fannoni daban-daban musamman a ƙananan hukumomin Ɗanbatta da…

Gidauniyar Ɗangote Ta Ƙaddamar Da Rabon Abinci Na Naira Biliyan 16 Ga Talakawan Nijeriya

Gidauniyar Aliko Ɗangote, a cikin shirye-shiryenta na 2025, na bayar da tallafin abinci ga ‘yan Nijeriya, wanda aka ƙaddamar a ranar Alhamis, ta ware kuɗi kimanin Naira Biliyan16 domin tallafa…

Darakta-Janar Na Yaɗa Labaran Gwamnan Kano Sanusi Bature Ya Yaba Wa Sarkin Kano

Daga Ibrahim Muhammad Darakta-janar na yaɗa labaran Gwamnan jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ziyarci ofishin ‘yan jaridar fadar Sarkin Kano Muhammad Sanusi ll, tare da yabawa da irin…

Izala Ta Sanar Da Sunayen Malaman Da Za Su Gudanar Da Tafsiri A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban Majalisar Malamai na ƙungiyar Izalatul Bidi’a Wa Iƙamatus Sunna reshen jihar Kano, Shaikh Husaini Yakubu Rano, ya bayyana cewa a Azumin bana an tsara yadda tafsirin…

Commonwealth Society of Nigeria Honors Zaria Cleric Malam Magaji Umar Dan Aljannah

Commonwealth society of Nigeria has been commended for confering ambassadorial title to Zaria renowned Islamic cleric and philanthropist Malam Magaji Umar Dan Aljannah. Former Board Chairman of ABUTH Ahmed Rufa’i…

Coalition For Nigerian Democracy For Justice Condemned Assault Hon. Musa Mujahid Zaitawa

By Ibrahim Muhammad The Coalition for Nigerian Democracy for Justice has strongly condemned the assault on Hon. Musa Mujahid Zaitawa, coordinator of the APC Arewa Youths merger group, by a…