‘Mun Yi Murnar Bai Wa Bashir Kankarofi Kwamishinan ‘Yan Sanda’

Daga Ibrahim Muhammad Rundunar ‘yan sanda shiyya ta ɗaya ta miƙa saƙon taya murna ga mataimakin Kwamishinan ‘yan sanda Nazir Bello Kankarofi bisa samun ƙarin girma da ya yi na…

Shekaru 69: Kwankwaso Shugaba Ne Mai Hangen Nesa Da Jajircewa -Talban Fanshekara Ambasada Isyaka Yahaya

Daga Ibrahim Muhammad Mataimakin shugaban jam’iyyar NNPP na jihar Kano, Ambasada Isyaka Yahaya Taliban Fanshekara, ya taya tsohon Gwamnan jihar Kano, kuma tsohon ministan tsaro madugun Kwankwasiyya, Sanata Dakta Injiniya…

A Riƙa Sa Masu Cutar Karya Garkuwar Jiki (HIV) Cikin Tsarin Auren Gata Na Gwamnatin Kano -Bashir Isma’ila Kabawa

Daga Ibrahim Muhammad Kano An shawarci gwamnatin jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Injiniya Abba Kabir Yusuf da cewa a shirin da take na sake yin auren gata na mutum 2000, ta…

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar da Majalisar Habaka Abinci Mai Gina Jiki Ta Zamfara, Ya Ce Tamuwa Barazana Ce Ga Tattalin Arziki

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa matsalar rashin abinci mai gina jiki ba batun lafiya kaɗai ba ce, illa ce ta tattalin arziki da ke gurgunta ci gaban…

Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na Goma Na Aikin Jinya Kyauta, An Kula Da Marasa Lafiya 3,447

Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa ta kammala zagaye na goma na shirinta na musamman na aikin jinya kyauta, inda aka kula da marasa lafiya 3,447 daga sassa daban-daban na…

Gwamna Lawal Ya Jagoranci Taron Majalisar Zartarwa, Ya Jaddada Muhimmancin Haɗin Kai Wajen Yaƙi Da Ƙalubalen Tsaro

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada cewa yaƙi da matsalolin tsaro a jihar aiki ne na haɗin kai da ya rataya a wuyan kowa da kowa, ba na gwamnati…

GWAMNA DAUDA LAWAL: Sabon Salo Na Shugabanci Daga Arewa – Jagora Mai Hangen Nesa Da Kishin Al’umma

A cikin tarihi na shugabanci a Arewa, akwai lokutan da jama’a ke yin mafarkin samun jagora mai gaskiya, hangen nesa da kishin al’umma. A yau, wannan mafarki ya zama gaskiya…

An Gudanar Da Baje Koli Na Ƙasa Karo Na 11 Kan Sarrafa Abinci Mai Gina Jiki A Kano

Daga Ibrahim Muhammad An gudanar da baje kolin kayan abinci masu gina jiki na ƙasa karo na sha ɗaya a jihar Kano da wasu cibiyoyin masana a kan harkar noma…

Gwamna Lawal Ya Gana da Majalisar Malamai ta Zamfara, Ya Nemi A Ƙara Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya roƙi Majalisar Malamai ta Jihar da ta ƙara dagewa wajen yin addu’o’i domin samun zaman lafiya da dawwamammen tsaro a faɗin jihar. Gwamnan ya…