Ma’aikatar Ƙwadago Ta Tarayya Ta Yi Taro Kan Sanin Makamar Aiki A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Kano Kwanturola mai kula da ofishin jihar Kano na Ma’aikatar Ƙwadago ta Tarayya, Alhaji Abdullahi Aliyu, ya bayyana cewa lokuci zuwa lokaci suna shirya taro don ƙara…

Al’ummar Kano Su Fito Su Yi Rijistar Katin Zaɓe Don Tabbatar Da Nasarar Abba da Kwankwaso A 2027 -Mariya Ali Zage

Daga Ibrahim Muhammad An yi kira ga ‘yan Kwankwasiyya da sauran al’ummar ƙasar nan a duk inda suke su tabbatar sun yi rijistar katin zaɓe domin tabbatar da Abba Kabir…

Ban Rubuta Wa Wata Jam’iyya Wasiƙar Neman Iznin Shiga Ba

Daga Ibrahim Muhammad Sanata Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso ya musanta labarin da ake yaɗawa na cewa ya rubuta wa jam’iyyar APC buƙatar shiga cikin ta. A rana Slhamis ne aka…

Ranar Masu Haɗa Magunguna Ta Duniya A Kano: B-Medix 24 Ta Duba Marasa Lafiya Kyauta

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana ranar 25 ga watan Satumba da cewa muhimmiyar rana ce ga duk ƙwararrun masu ilimin haraɗa magani a duniya saboda haka masana ke ware abubuwa…

Ƙungiyar Lauyoyi ‘Yan Asalin Jihar Kano Ta Aika Ƙorafi Kan Hon. Alasan Ado Doguwa

Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar Lauyoyi ‘yan asalin jihar Kano ta ƙasa ta aika wa shugabannin Majalisar Dattawa da na Wakilai ta ƙasa takardun ƙorafi da neman cigaba da bincike kan…

Zargin Ɓatanci Ga Annabi (S): A’ummar Musulmi Sun Fito Zanga-Zanga A Kano

Al’ummar Musulmi sun fito zanga-zangar lumana don nuna ɓacin ransu bisa kalami da suke zargin Shaikh Lawan Abubakar, Limamin masallacin Triumph, ya yi kan Annabi Muhammadu (SAW). Masu zanga-zangar sun…

Ƙungiyar Cigaban Al’ummar Ɗambatta Da Makoɗa Ta Karrama Hon. Kabiru Muhammad PA Domestic Na Gwamnan Bauchi

Daga Ibrahim Muhammad Kano Hon. Kabiru mataimaki na musamman ga Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad Abdulƙadir a kan al’amuran da suka shafi cikin Gida (P.A Domestic), ya bayyana jin…

Za Mu Riƙe Amanar Da Dakta Rabi’u Kwankwaso Ya Ɗora Mana Don Kawo Gyara A Doguwa -Hon Ali Abdu

Daga Ibrahim Muhammad Kano An bayyana cewa aure tsakanin Ango da Amarya ana yin sa ne a bisa soyayya, yarda da gamsuwa tsakaninsu, za su zauna tare kamar yadda Allah…

An Gudanar Da Taron Masu Ruwa Da Tsaki Na Hukumar Yi Wa Kamfanoni Rijista (CAC) A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Kano An gudanar da taron masu ruwa da tsaki na Hukumar yi wa kamfanoni rijista (CAC) a jihar Kano, inda aka tattauna a kan yadda za a…

Hadin Gwiwa Afrika Ke Bukata Ba Agaji – Gwamna Lawal

Gwamna Lawal Ya Yi Jawabi A Taron Ƙarfafa Dangantarkar Tsakanin Kanada da Afirka, Ya Ce, Haɗin Gwiwa Afirka Ke Buƙata Ba Agaji Ba Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ce…