Zan Yi Koyi Da Irin Kyakkyawar Tarbiyyar Da Mahaifinmu Ya Nuna Mana -Sabon Tafidan Kano

Daga Ibrahim Muhammad Mai Martaba Sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi ya yi naɗe-naɗen sarauta guda biyar a fadarsa, ciki har ɗansa Alhaji Adam Lamiɗo Sanusi da ka naɗa Tafidan Kano.…

NUPSRAW Ta Cira Wa Gwamnatin Kano Hula

Daga Ibrahim Muhammad Kwamared Yahaya Yakub Umar Shugaban ƙungiyar ma’aikata sakatarori da masu aikin kwamfuta da masu ɗauko rahoto na ma’aikatan gwamnati na jihar Kano, ya cire wa gwamnatin Abba…

Gwamnati Na Shirin Ɓullo Da Hanyar Sauƙaƙa Harkar Sufuri Ga Al’ummar Kano -Shugaban KAROTA

Daga Ibrahim Muhammad Gwamnatin jihar Kano na kan gaba wajen abin da ya shafi kyautata jin daɗin ma’aikata a ƙasar nan, shi ya sa ma’aikata suka fito suke nuna gamsuwa…

Ƙungiyar ‘Yan Tifa Ta Nemi Gwamnatin Jihar Kano Ta Samar Musu Motoci Da Za Su Riƙa Biya Cikin Sauƙi

Daga Ibrahim Muhammad Haɗaɗdiyar ƙungiyar ‘yan Tifa da dangoginta na ƙasa reshen jihar Kano, ta yi kira ga gwamnatin jihar Kano ta taimaka wa ‘yan ƙungiyar ta ba su motocin…

Abin Da Ya Sa Muka Shirya Wa Limaman Masallatan Juma’a Na Jihar Kano Taron Bita -Ibrahim Waiya

Daga Ibrahim Muhammad Ma’aikatar yaɗa labarai da al’amuran cikin gida, ta gudanar da taron bita na kwanaki biyu ga limaman Juma’a na jihar Kano domin tunatar da su wajibin da…

An Naɗa Ɗan Amana Sarautar Magajin Garin Kasuwar Ƙofar Wambai, Kano

Daga Imam Muhammad Sarkin kasuwar Ƙofar Wanbai, Alhaji Bashir Adamu ya naɗa Alhaji Ibrahim Lawan Ɗan Amana, sarautar Magajin Garin Kasuwar Ƙofar Wanbai. Taron naɗin wanda ya gudana a ƙarƙashin…

Abubakar Ɗangambo Ya Zama Sabon Shugaban Ƙungiyar ‘Yan Jarida Na Yanar Gizo

Daga Ibrahim Muhammad An rantsar da sabbin shugabannin ƙungiyar ‘yan jarida na yanar gizo reshen jihar Kano. Taron an gudanar da shi ne a sakatariyar ƙungiyar ‘yan jarida ta ƙasa…

Ɗalibai 173 Na Makarantar Babban Malami Madabo Islamiyya Sun Yi Saukar Alƙur’ani

Daga Ibrahim Muhammad Makarantar Babban Malami Madabo Islamiyya ta gudanar da taron yaye ɗalibai da suka yi saukar karatun a ranar Lahadi a ɗakin taro na gidan Mumbayya. Shugaban makarantar…

Shaikh Zakzaky Ya Ƙaddamar Da Littafin Tarihinsa A Abuja

Daga Zainab Rauf, Abuja A ranar Asabar 28 ga Shawwal 1446 (26/4/2025) aka ƙaddamar da littafin tarihin Jagoran Harkar Musulunci, Shaikh Ibraheem Zakzaky, wanda ya bayar da kansa mai suna…

African Academy Da Ke Kano Ta Yaye Ɗalibai Sama Da 2000

Daga Ibrahim Muhammad Ɗalibai sama da 2,000 ne suka sami shaidar Diploma bayan kammala karatu a fannin addinin Musulunci da suka gudanar a Africa Academy da ke ƙarƙashin Africa TV3.…