Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya karbi baƙuncin jami’an hukumar tsaro ta Sibil Difens (NSCDC) su goma ‘yan asalin jihar bayan samun ƙarin girma. Jami’an da aka yi wa ƙarin…
Daga Ibrahim Muhammad A ƙoƙarinsa na kishin bunƙasa ilimin addinin Musulunci, Ɗan Masanin Ƙauran Namoda, Alhaji Sahabi Usman zai gina katafariyar babbar makaranta ta nazarin ilimin addini da aka sa…
Cibiyar Yaƙi da Ta’addanci ta Ƙasa ta yaba wa Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal kan yadda ya ke tallafa wa cibiyar,tare da ɗauki nauyin wannan shiri na cibiyar, tare da…
Daga Wakilinmu Jigo a jam’iyyar PDP, kuma tsohon ɗan takarar Majalisar Tarayya na ƙaramar hukumar Dala a jihar Kano a 2023, Hon. Ambassador Abdurahman M. Salga, ya nuna matuƙar takaicinsa…
Hukumar Raya Ƙasashe ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNDP) ta yaba wa Gwamna Dauda Lawal bisa jajircewarsa wajen ba da tallafin da zai amfani al’ummar jihar Zamfara. A ranar Laraba ne…
Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar Matasan Arewa da ke da alaƙa da jam’iyyar APC, ta bayyana cewa ƙoƙarin da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar da tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Nasir…
Daga Ibrahim Muhammad An yi kira ga ma’aurata musamman su zama masu girmama juna da sanin ya kamata da yin haƙuri a tsakaninsu. Ɗan Malisar jihar Kano mai wakiltar ƙaramar…
Daga Ibrahim Muhammad Gwamnatin jihar Kano ta ƙuduri aniyar kashe ɓeraye a ƙaramar hukumar Garun Malam don daƙile barazanar yaɗuwar cutar Lassa. Kwamishinan Lafiya na jihar Kano, Dakta Abubakar Labaran…
Daga Ibrahim Muhammad Shugaban ƙaramar hukumar Doguwa da ke jihar Kano, Hon. Abdulrashid Ridwan ya yi kira ga al’ummar yankin a kan da su zauna lafiya a tsakaninsu. Ya yi…
Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya bayyana cewa, lokacin da ya karɓi mulki daga tsohon gwamna Bello Matawalle, jihar Zamfara tana cikin matsaloli ta kowace fuska.…





