Gwamna Uba Sani Yana Ba Da Kyakkyawar Kulawa Don Inganta Lafiyar Mata Da Ƙananan Yara -Hon. Ahmad Isma’il Yakawada
Daga Ibrahim Muhammad An bayyana Gwamnan jiha Kaduna Sanata Uba Sani da cewa yana bai wa harkar kulawa da lafiyar mata da ƙananan yara muhimmanci. Shugaban ƙaramar hukumar Giwa Hon.…
















