Muna Sauya Zamfara Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na gina jihar da ke tafiya bisa tsarin zamani mai dogaro da fasahar zamani. A ranar Talata, gwamnan ya buɗe shirin…

Kungiyar Kasuwar Waya Ta Bata Global Kano Ta Sa Masu Abinci Su Sassauta Farashi

Daga Ibrahim Muhammad Sakamakon sauƙin farashin kayan abinci da aka samu, ƙungiyar masu harkar sayar da waya ta kasuwar Bata Kano da aka fi sani da “Bata Global GSM Market”…

Allah Ya Hore Mana Ƙasar Noma Kayan Abinci A Ƙaramar Hukumar Doguwa -Hon. AbduRashid Rulwan Doguwa

Daga Ibrahim Muhammad Taron nuna al’adu na taimakawa wajen farfaɗo da dukkan abubuwa da al’adu ana ƙara sani daga mutane daban-daban, hakan abin ƙarfafa gwiwa ne duba da al’ada madubi…

Makarantar Tanwirul Azhar Li Tahafizil Kur’ani Ta Yi Taron Saukar Ƙur’ani Da Maulidin Annabi (S)

Daga Ibrahim Muhammad An gudanar da taron saukar karatun Ƙur’ani Karo na biyar na makarantar Tanwilur Azhar Li Tahafizil Ƙur’an a ranar Lahadi. Taron ya sami halartar iyayen ɗalibai maza…

Taron Nuna Al’adu Zai Jawo Baƙi Daga Ƙasashen Waje Don Yawon Buɗe Ido Da Zuba Jari -Hon.Hashimu Garba Mai Sabulu

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana ƙaramar hukumar Ghari da cewa dama tana da kyakkyawan tarihi a jihar Kano da ma ƙasa baki ßaya duk abin da ake na al’adun gargajiya…

Assasa Farfaɗo Da Al’adun Gargajiya; Gwamnatin Kano Ta Yi Abu Mai Kyau -Hon. Tukur Muhammad Wada

Daga Ibrahim Muhammad Kano An bayyana assasa farfaɗo da al’adunmu na gargajiya da ware ranaku na musamman a jihar Kano a matsayin wani muhimmin abu, kuma abin alfahari ne da…

Riƙo Da Al’adunmu Masu Kyau Na Da Muhimmanci Sosai -Hon. Salisu Bebeji

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana al’adunmu da cewa na da muhimmanci sosai suna ajiye tarihi da ɗabi’u masu kyau da tarbiyya da rayuwa ta addini da usulinmu. Hon. Dakta Alhassan…

Ƙaramar Hukumar Ɓagwai Ta Yi Fice A Noma Da Kiwo -Hon. Bello Gadanya

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban ƙaramar hukumar Ɓagwai Hon. Bello Abdullahi Gadanya ya yaba wa Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf da mataimakinsa Kwamared Aminu Abdussalam bisa shirya taron kalankuwa…

Gwamna Lawal Ya Jagoranci Ƙaddamar Da Kwamitocin PDP Gabanin Babban Taron Jam’iyyar

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da kwamitocin tantancewa da na ayyuka na musamman na jam’iyyar PDP a ranar Juma’a, a shirye-shiryen gudanar da babban taron gangamin jam’iyyar mai…

‘Mun Yi Murnar Bai Wa Bashir Kankarofi Kwamishinan ‘Yan Sanda’

Daga Ibrahim Muhammad Rundunar ‘yan sanda shiyya ta ɗaya ta miƙa saƙon taya murna ga mataimakin Kwamishinan ‘yan sanda Nazir Bello Kankarofi bisa samun ƙarin girma da ya yi na…