Gwamnatin Zamfara Ta Bunƙasa Harkar Kasuwanci Da Zuba Jari Da Haƙo Ma’adanai -Tafidan Maradun

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban Cibiyar Masana’antu, Ma’adinai da Ayyukan Gona ta Jihar Zamfara, Dakta Hassan Buhari Tafidan Maradun, ya bayyana cewa gwamnatin jihar ƙarƙashin jagorancin Dakta Dauda Lawan Dare na…

Kasuwar Galadima Ta Fara Aikin Sabunta Gadar Shiga Kasuwa Da Ta Rushe

Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar kasuwar Galadima ta fara aikin sabunta babbar gadar shiga kasuwar da ta rushe sakamakon yawan manyan motocin da ke shiga da fita kullum. Shugaban kasuwar, Alhaji…

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Sabon Tsarin Ci Gaban Zamfara Na Shekaru 10

Gwamna Dauda Lawal ya ƙaddamar da sabon Tsarin Ci Gaban Jihar Zamfara na 2025 zuwa 2034, wani tsari mai dogon zango da aka gina bisa bincike, bayanai, da tattaunawa da…

Shaikh Zakzaky Ya Halarci Addu’ar Bakwai Ta Rasuwar Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi

Daga Khalid Idris Doya, Bauchi Jagoran ‘yan’uwa Musulmi da aka fi sani Shi’a a Najeriya, Shaikh Ibraheem Zakzaky, ya halarci addu’ar bakwai ta rasuwar fitaccen malamin addini, Shaikh Ɗahiru Usman…

Hukumar Alhazai Ta Jihar Kano Ba Ta Mayar Da Dala 100 Ga Wasu Mahajjatan Hajjin 2023 Ba

Daga Ibrahim Muhammad, Kano Wasu daga cikin mahajjatan da suka sauke farali a shekarar 2023 daga jihar Kano sun yi ƙorafin cewa Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ba…

Karamci da Mutumtaƙa: Dubban Jama’a Sun Cika Garin Kwankwaso a Ɗaurin Auren ’Ya’yan Hon. Sunusi Surajo Kwankwaso

Daga: Ibrahim Muhammad, Kano Garin Kwankwaso da ke ƙaramar hukumar Madobi a jihar Kano ya cika maƙil da dubban jama’a daga sassa daban-daban na jihar da ma wajenta, yayin da…

Rasuwar Shaikh Ɗahiru Usman Rashi Ne Ga Duniya -Majalisar Dattawa Da Ta Wakilai

Daga Khalid Idris Doya A ranar Talata mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya jagoranci tawagar Majalisar dattawa domin miƙa ta’aziyya bisa rasuwar fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Dahiru…

Ba Za A Haɗa Gwamnatin Abba Kabir Da Ta Ganduje Ba -Bello Sumaila

Daga Ibrahim Muhammad Jigo a siyasar yankin Sumaila da ke kudancin jihar Kano, Hon. Bello Musa ya bayyana cewa yanayin ayyukan raya ƙasa da gwamnatin Abba Kabir Yusuf take masu…

Gwamnonin Arewa Sun Kafa Asusun Tallafa Wa Tsaro, Kowace Jiha Za Ta Riƙa Ba Da Biliyan 1 Duk Wata

Daga Khalid Idris Doya A ƙoƙarin ƙungiyar gwamnonin Arewa na yaƙi da matsalolin tsaro da suka addabi yankin, gwamnonin sun amince da samar da Asusun Gidauniyar Tsaro na yanki da…

Har Yanzu Dokar Hana Acaɓa A Kano Tana Aiki -Gwamnatin Kano

Daga Ibrahim Muhammad Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa za ta ɗauki matakin hukunta duk wani mutum da aka kama yana gudanar da haya da babur mai ƙafa biyu da…