Kananan ‘Yan Kasuwar Zamfara Sun Sami Tallafin Naira Miliyan Dubu

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa ’yan kasuwa na cikin gida cewa jihar na kan wata sabuwar turba kuma tana samun ci gaba sosai, inda ta ke sauyawa…

GWAMNA LAWAL YA BA DA TABBACIN TSARO GA ‘YAN YI WA ƘASA HIDIMA A ZAMFARA

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi wa masu hidimta wa ƙasa (NYSC) alƙawarin cewa gwamnatinsa ta duƙufa wajen tabbatar da tsaron lafiyarsu, tare da ba su kariya a duk…