Kofar Zamfara Bude Ta Ke Ga Masu Zuba Jari – Inji Gwamna Lawal

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa masu zuba jari na duniya cewa ƙofar jihar Zamfara a buɗe take ga zuba jari. Gwamnan da sauran manyan mutane sun halarci…

Gwamnatin Zamfara Ta Kafa Kwamitin Warware Matsalolin Daliban Jihar Da ke Karatu Kasashen Waje

A ranar 29 ga watan Mayun 2023 Gwamna Dauda Lawal ya karɓi jagoranci a hannun gwamnatin da ta kasa biyan kuɗaɗen jarabawar ɗalibai har na shekaru uku, wanda hakan ya…