Masu Ƙananan Masana’antu A Kano Sun Zargi Manajan KEDCO Da Neman Durƙusar Da Su

Daga Ibrahim Muhammad Kano Ma’aikata da masu kamfanoni a rukunin ƙananan masana’antu na Dakata da ke jihar Kano sun nuna damuwa da kuma ɗora zargi a kan kamfanin rarraba wuta…

Ba Na Goyon Bayan Duk Dokar Da Zai Cutar Da Arewa -Hon. Kofa

Daga Ibrahim Muhammad Kano Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar Ƙiru da Bebeji a jihar Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, ya tabbatar wa al’ummar mazaɓarsa da cewa bai taɓa goyon bayan…