Kungiyar Tsoffin Ɗaliban Firamare Masallaci Sun Yi Haɗuwar Farko Bayan Shekaru 36

Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar tsaffin ɗalibai na makarantar Firamare ta masallaci ‘yan aji na 88, sun gudanar da taro a karo na farko tun bayan gama makarantar. Taron da aka…

Ɗan Majalisar Ya Kai Zawarawa Da Marayun Kiristoci Ɗauki A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Ɗan majalisar jiha mai wakiltar ƙaramar hukumar Nasarawa, Hon. MB. Aliyu ya tallafa wa kiristoci iyayen marayu da kayan abinci domin su sami yin bukin Kirsimeti da…

Ɗan Jarida Ya Zargi Ma’aikatan Lafiya A Katsina Da Sakaci Da Aiki

Wani ɗan jarida daga Katsina, Abubakar Ayuba Masanawa, wanda ke jagorantar kafar yaɗa labarai ta Ɗanmasani Radio Online, ya yi kira ga Hukumar Katsina State Contributory Healthcare Management Agency (KATHCIMA)…