Nan Gaba Kaɗan Jami’armu Za Ta Shiga Harkokin Kasuwanci -Dakta Naja’atu Bala

Daga Ibrahim Muhammad anajan daraktan ta kamfanin tuntuɓa na Jami’ar Khalifa Isyaka Rabi’u da ke Kano, Dokta Naja’atu Bala Rabi’u ta ce, an buɗe kamfanin ne domin saye da sayarwa…

Jami’ar KHAIRUN Wani Ɓangare Ne Na Ayyukan Marigayi Khalifa Isyaka Rabi’u -Farfesa Abdulrashid Garba

Daga Ibrahim Muhammad, Kano “Jami’ar Khalifa Isyaka Rabi’u an samar da ita ne bisa tunanin Khalifan Tijjaniyya marigayi Sheikh Isyaka Rabi’u ne, wanda shi ne ya ƙirƙiro ta ta zama…