Nan Gaba Kaɗan Jami’armu Za Ta Shiga Harkokin Kasuwanci -Dakta Naja’atu Bala
Daga Ibrahim Muhammad anajan daraktan ta kamfanin tuntuɓa na Jami’ar Khalifa Isyaka Rabi’u da ke Kano, Dokta Naja’atu Bala Rabi’u ta ce, an buɗe kamfanin ne domin saye da sayarwa…








