Ɗan Majalisar Ƙasa Ya Raba Tallafin Kayan Noma A Kano

Daga Ibrahim Muhammad. A ƙoƙarinsa na bunƙasa harkar noma a tsakanin al’ummar mazaɓarsa Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar Nasarawa, Hon. Hassan Husaini Tudun Wada ya ƙaddamar da rabon…

NDLEA Ta Kai Samame Sansanonin Hada-Hadar Miyagun Ƙwayoyi A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi (NDLEA) ta ƙasa reshen jihar Kano, ta yi nasarar daƙile hada-hadar ƙwayoyi da sauran kayan maye a faɗin jihar Kano.…

Kungiyar Tsoffin Ɗaliban Firamare Masallaci Sun Yi Haɗuwar Farko Bayan Shekaru 36

Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar tsaffin ɗalibai na makarantar Firamare ta masallaci ‘yan aji na 88, sun gudanar da taro a karo na farko tun bayan gama makarantar. Taron da aka…

Ɗan Majalisar Ya Kai Zawarawa Da Marayun Kiristoci Ɗauki A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Ɗan majalisar jiha mai wakiltar ƙaramar hukumar Nasarawa, Hon. MB. Aliyu ya tallafa wa kiristoci iyayen marayu da kayan abinci domin su sami yin bukin Kirsimeti da…

Ɗan Jarida Ya Zargi Ma’aikatan Lafiya A Katsina Da Sakaci Da Aiki

Wani ɗan jarida daga Katsina, Abubakar Ayuba Masanawa, wanda ke jagorantar kafar yaɗa labarai ta Ɗanmasani Radio Online, ya yi kira ga Hukumar Katsina State Contributory Healthcare Management Agency (KATHCIMA)…

Ogan Ɓoye Ya Nuna Jin Daɗinsa Na Buɗe Rukunin Manyan Shaguna Na Ɗan’aggo A Nasarawa

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa, Hon. Yusuf Imam Ogan Ɓoye, ya ce ba za su manta da gudunmawar da babban ɗan kasuwa a jihar Kano, Alhaji Lawwali Ɗan’aggo…

Hon. Abiola Ya Yaba Da Taimakon Da Alhaji Ɗan’agogo Ya Yi Wa ‘Yan Kasuwa A Kano

Daga Ibrahim Muhammad An yaba wa Alhaji Lawwali Dan’agogo bisa irin karamci da ya nuna na soma bai wa waɗanda tun farko suke zaune a wajen da aka gina katafaren…

An Ƙaddamar Da Aikin Duba Masu Larurar Ido Kyauta A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa, Hon. Yusuf Imam Ogan Boye, ya ƙaddamar da duba masu larurar idanu kyauta ga al’ummar yankin a Asibitin Gwagarwa a safiyar ranar Asabar.…

An Yaba Wa Tinubu Da Ganduje Kan Bai Wa Kwankwaso Da Bichi Muƙami

Daga Ibrahim Muhammad An yaba wa shugaban ƙasa Ahmad Bola Tunubu da shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje bisa bai wa jigo a jam’iyyar APC kuma tsohon…

Mana So Gwamnatin Kano Ta Ƙara Faɗaɗa Mana Kasuwar Farm Centre -Ambasada Jamilu Gama

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana cewa an sami gagarumar nasara da habɓakar cigaban kasuwar hada-hadar wayoyi ta Farm Centre a ƙarƙashin jagorancin zaɓaɓɓen shugaban kasuwar, Ambasada Jamilu Bala Gama. Da…