An Ƙaddamar Da Rabon Kayan Makaranta Kyauta Ga Ɗaliban Firamare A Fagge
Daga Ibrahim Muhammad Ƙaramar hukumar Fagge ƙarƙashin shugabancin Hon. Salisu Usman Masu za ta samar da masu gadi domin kyautata tsaron makarantun yankin. Shugaban kansuloli na ƙaramar hukumar Hon. Sani…










