Wajibi Ne Shugabanni Su Fitar Da Al’umma Halin Ƙunci Da Suke Ciki -Shugaban Kamfanin LUCKY

Daga Ibrahim Muhammad Duba da yadda al’amuran rayuwa suka sauya a ƙasar nan da mutane suka tsinci kansu a yanayi da ba a taɓa tsammani ba, an yi kira ga…

An Raba Wa Mata 200 Jari A Fagge, Kano

Daga Ibrahim Muhammad Mata 200 a ƙaramar hukumar Fagge kowacce ta sami jari na ₦50,000 da Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya sahale a raba musu. Taron rabon…

An Ƙaddamar Da Rabon Kayan Makaranta Kyauta Ga Ɗaliban Firamare A Fagge

Daga Ibrahim Muhammad Ƙaramar hukumar Fagge ƙarƙashin shugabancin Hon. Salisu Usman Masu za ta samar da masu gadi domin kyautata tsaron makarantun yankin. Shugaban kansuloli na ƙaramar hukumar Hon. Sani…

Murar Tsuntsaye: An Buƙaci Al’ummar Kano Su Kwantar Da Hankalinsu

By Ibrahim Muhammad Yayin da fargabar samun ɓarkewar annobar murar tsuntsaye a Kano ke ci gaba, gwamnatin jihar ta buƙaci al’umma da su kwantar da hankalinsu, tare da kai rahoton…