NDLEA Ta Kama Waɗanda Suka Raunata Jami’inta A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Kano Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) reshen jihar Kano, ta kama matashin da ya soki jami’inta da makami a yunƙurinsu na tserewa…

Muna Jin Daɗin Yadda Gwamnan Kano Yake Kula Da Ma’aikata Da ‘Yan Fansho -Kwamared Babangida Musa

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban haɗaɗɗiyar ƙungiyar ma’aikatan lafiya na jihar Kano, Kwamared Babangida Musa, ya bayyana mutuƙar farin cikinsa game da matakin da Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf…