GWAMNA LAWAL YA BA DA TABBACIN TSARO GA ‘YAN YI WA ƘASA HIDIMA A ZAMFARA

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi wa masu hidimta wa ƙasa (NYSC) alƙawarin cewa gwamnatinsa ta duƙufa wajen tabbatar da tsaron lafiyarsu, tare da ba su kariya a duk…

RIKICIN SUDAN: GWAMNA LAWAL YA BA DA AIKI GA ƊALIBAN ZAMFARA 16

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bai wa matasan jihar su 16 da suka kammala karatun aikin jinya a jami’ar Sudan ta ƙasa da ƙasa nan take. A ranar Alhamis…

ZAMFARA Kaddamar Dokar Kare Al’umma, Sakon Gwamna Lawal Ga UNICEF

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana aniyar gwamnatinsa na ƙaddamar da shiri, tare da Dokar Kare Al’umma, musamman ƙananan yara da raunana a duk faɗin jihar. A ranar Larabar…