An Ƙaddamar Da Rabon Kayan Makaranta Kyauta Ga Ɗaliban Firamare A Fagge

Daga Ibrahim Muhammad Ƙaramar hukumar Fagge ƙarƙashin shugabancin Hon. Salisu Usman Masu za ta samar da masu gadi domin kyautata tsaron makarantun yankin. Shugaban kansuloli na ƙaramar hukumar Hon. Sani…

Murar Tsuntsaye: An Buƙaci Al’ummar Kano Su Kwantar Da Hankalinsu

By Ibrahim Muhammad Yayin da fargabar samun ɓarkewar annobar murar tsuntsaye a Kano ke ci gaba, gwamnatin jihar ta buƙaci al’umma da su kwantar da hankalinsu, tare da kai rahoton…

Gwamnan Kano Alheri Ne Ga Mata -Hadiza Gadanya

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana gamsuwa da irin ɗimbin gudunmuwa da Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ke bayarwa ga bunƙasa cigaban mata ta hanyar ba su kulawa da…

Gwamna Abba Kabir ya sami kyakkyawar tarbiyya tun daga gidansu -Muhammad Mashkur

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana cikar shekaru 62 na Gwamna Abba kabir Yusuf a rayuwa da cewa masu albarka ne da ba a taɓa samun Gwamna da ya yi abubuwa…

SAMAR DA TSARO: Gwamnatin Zamfara Ta Yaba Wa Sojojin Sama, Ta Kuma Jajanta Wa Al’ummar Da Harin Jirgin Soji Ya Shafa

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yaba da ƙoƙarin da sojojin Nijeriya ke yi na kai hare-hare kan ’yan bindiga ba ƙaƙƙautawa a jihar. A ƙarshen makon da ya gabata…

GWAMNA LAWAL YA GANA DA MINISTAN BUNƘASA KIWON DABBOBI, YA CE ZAMFARA TA SHIRYA WA KIWO

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa Ma’aikatar Bunƙasa Kiwon Dabbobi cewa jihar Zamfara na da wuraren da za a yi kiwo.A ranar Alhamis ne gwamnan ya ziyarci hedikwatar…

Gwamnan Kano Ya Cika Alkawarin Da Ya Ɗauka -‘Yan Fansho

Daga Ibrahim Muhammad Mataimakin na musamman ga Gwamnan jihar Kano a hukumar amintattun na asusun Fansho na jihar Kano. Hon. Ɗalhatu Bichi Ɗan Yallow ya bayyana cewa duk wanda yake…

Za Mu Riƙe Amanar Da Gwamna Abba Kabir Ya Ba Mu -Mustapha Kwankwaso

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana gwamnatin injiniya Abba Kabir Yusuf da cewa mai son cigaban mata ce duba da irin kulawa da yake bai wa fannoni daban-daban. Kwamishinan matasa da…

Shugaban Ƙaramar Hukumar Fagge Ya Ƙara Wa Ma’aikatan Wucin-Gadi Albashi

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban ƙaramar hukumar Fagge Hon. Salisu Usman Masu ya yi ƙarin albashi na nunkin ba nunkin abin da ake biya a baya ga ma’aikatan wucin-gadi na sassa…

Mun Tantance Ma’aikatan Wucin-Gadi 101 A Fagge -Sanusi Kamtoma

Daga Ibrahim Muhammad Kansila mai wakiltar Mazaɓar Fagge C a majalisar kansiloli na ƙaramar hukumar Fagge, Hon. Sanusi Sharif Kantoma, ya yaba wa shugaban ƙaramar hukumar Hon. Salisu Usman Masu,…