

Daga Ibrahim Muhammad An kammala bikin rufe Baje Kolin Duniya na 46 da Cibiyar Kasuwanci da Masana’antu ta Kano (KACCIMA) ta shirya, ƙarƙashin jagorancin Ambasada Usman Darma, a yammacin Asabar.…
Daga Ibrahim Muhammad Shugabar hukumar taimakekeniyar kula da lafiya ta jihar Kano, Dakta Rahila Aliyu Muktar ta bayyana godiya ga Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf bisa sahale musu…
Daga Ibrahim Muhammad Shugaban Cibiyar Masana’antu, Ma’adinai da Ayyukan Gona ta Jihar Zamfara, Dakta Hassan Buhari Tafidan Maradun, ya bayyana cewa gwamnatin jihar ƙarƙashin jagorancin Dakta Dauda Lawan Dare na…





