Karramawar Da Al’ummarmu Ta Yi Mana Ta Ƙara Mana Ƙaimi Da Ƙwarin Gwiwa -ACP Saminu Madaci Rano

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana yin karatu da cewa muhimmin abu ne mai kyau da yin sa ne ya sa suka samu dama suke aiki a garuruwa daban-daban, kuma duk…

An Gudanar Da Walimar Haddar Alƙur’ani Ga Ɗalibai 21 A Tarteelil Ƙur’an Wattajweed.

Daga Ibrahim Muhammad Madarasatul Tarteelil Kur’an Wattajweed da ke kusa da Almuntada kusa da masallacin marigayi Shaikh Ja’afar Adam da ke Ɗorayi Kano, ta gudanar da walimar haddar Alƙur’ani mai…

An Yi Kira Ga Al’ummar Rano Kan Jajircewa A Kan Neman Ilimi Da Yin Sana’o’i Na Dogaro Da Kai

Daga Ibrahim Muhammad Kwamishinan Ma’aikatar Raya Al’adu da Yawon Buɗe Ido na jihar Kano, Hajiya A’isha Lawan Saje Rano da Hajiya Sa’adatu Ada’ Isah mafaka iya a Jami’ar Yusuf Maitana…

SILENT BUT DEADLY: HOW BARAU JIBRIN OUTSHINED KWANKWASO AND DISMANTLED KWANKWASIYYA….

…The undertaker of Kwankwasiyya, Barau Jibrin’s Political Masterstroke. By Shariff Aminu Ahlan Kano politics has always been turbulent, defined by egos, cult-like followerships, and sudden betrayals. Yet in this unfolding…

Ba Mu Fargabar Duk Wanda Zai Fito Takarar Neman Kujerar Shugaban Ƙasa Da Bola Tinubu A 2027 -Abdul’aziz Abdul’aziz

Daga Ibrahim Muhammad Kano Mai taimaka wa shugaban ƙasa Bola Ahmad Tunubu a kan yaɗa labarai, Abdulaziz Abdulaziz ya ce takarar shugabancin ƙasar nan da ake cewa tsohon shugaban ƙasa…

An Buɗe Rukunin Shagunan Zamani Na TROPICANA MALL Da MC DREAM CONCEPT Ya Gina A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Kano An yi bukin buɗe katafaren rukunin shagunan zamani na TROPICAL MALL da kamfanin MC DREAM CONCEPT ya gina a harabar filin tsohon otel ɗin ROYAL TROPICANA…

FG SHOULD PROTECT DANGOTE REFINERY – MURIC

The Petroleum and Natural Gas Senior Staff Association of Nigeria (PENGASSAN) has decided to go on strike from today as a result of trade dispute with the Dangote Refinery over…

Dole Arewa Ta Yi Magana Da Murya Ɗaya Kan Tsaro Da Tattalin Arziki, In ji Gwamnan Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci jihohin Arewa 19 da su tsaya ƙyam su jajirce su yi magana da murya ɗaya kan harkokin tsaro da tattalin arziki. Gwamnan ya…

Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu Na Tafkar ‘Yan Nijeriya Da Ɗayen Kara -Mustapha Muhammad Tinubu

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana shugaban ƙasa Bola Ahmad Tunibu da cewa mutum ne mai son cigaban al’umma, amma sai dai ba shi da mashawarta a gwamnatinsa masu kishi da…

Karamin Minista Gidaje Yusuf Ata Da Injiniya Ali Wudil Sun Goyi Bayan Zarcewar Tunibu A 2027

Daga Ibrahim Muhammad Ƙaramin ministan gidaje, Hon. Yusuf Abdullahi Ata ya bayyana cewa shugaban ƙasa Bola Ahmad Tunibu ya yi wa jihar Kano komai na ba ta kulawa na musamman…