An Gudanar Da Walimar Haddar Alƙur’ani Ga Ɗalibai 21 A Tarteelil Ƙur’an Wattajweed.
Daga Ibrahim Muhammad Madarasatul Tarteelil Kur’an Wattajweed da ke kusa da Almuntada kusa da masallacin marigayi Shaikh Ja’afar Adam da ke Ɗorayi Kano, ta gudanar da walimar haddar Alƙur’ani mai…
Ba Mu Fargabar Duk Wanda Zai Fito Takarar Neman Kujerar Shugaban Ƙasa Da Bola Tinubu A 2027 -Abdul’aziz Abdul’aziz
Daga Ibrahim Muhammad Kano Mai taimaka wa shugaban ƙasa Bola Ahmad Tunubu a kan yaɗa labarai, Abdulaziz Abdulaziz ya ce takarar shugabancin ƙasar nan da ake cewa tsohon shugaban ƙasa…
FG SHOULD PROTECT DANGOTE REFINERY – MURIC
The Petroleum and Natural Gas Senior Staff Association of Nigeria (PENGASSAN) has decided to go on strike from today as a result of trade dispute with the Dangote Refinery over…
Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu Na Tafkar ‘Yan Nijeriya Da Ɗayen Kara -Mustapha Muhammad Tinubu
Daga Ibrahim Muhammad An bayyana shugaban ƙasa Bola Ahmad Tunibu da cewa mutum ne mai son cigaban al’umma, amma sai dai ba shi da mashawarta a gwamnatinsa masu kishi da…
Karamin Minista Gidaje Yusuf Ata Da Injiniya Ali Wudil Sun Goyi Bayan Zarcewar Tunibu A 2027
Daga Ibrahim Muhammad Ƙaramin ministan gidaje, Hon. Yusuf Abdullahi Ata ya bayyana cewa shugaban ƙasa Bola Ahmad Tunibu ya yi wa jihar Kano komai na ba ta kulawa na musamman…
















