Ƙungiyar Sulluɓawa Na Wayar Da Kan Fulani Kan Ɗaukar Matakai Domin Kyautata Cigaban Rayuwarsu -Kwamared Usman Muhammad Garba

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana ƙungiyar suluɓawa an samar da ita ne don wayar da kan dukkan Fulani na gari da maƙiyaya a kan samun ilimi na addini da na…

Jami’o’i Masu Zaman Kansu Za Su Tallafa Wa Gwamnati Wajen Samar Da Ilimi A Tsakanin Al’umma -Alhaji Hamisu Muhammad

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana samar da jami’o’i masu zaman kansu da aka yi a ƙasar nan da cewa cigaba ne sosai domin gwamnati ita kaɗai a ba za ta…

Shugaban APC Ya Nemi Afuwar Al’ummar Fagge, Kano Bayan Sun Maka Shi A Kotu

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano Kano Abdullahi Abbas ya nemi gafarar al’ummar Fagge game da maganganu da ake zargin na ɓatanci ne ga al’ummar abin da…

Gwamnan Kano Na Shirin Gabatar Da Kasafin Kuɗi Na Shekarar 2026

Daga Ibrahim Muhammad Gwamnanatin jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Injiniya Abba Kabir Yusuf ta kammala shiri domin ta gabatar da kasafin kuɗin na shekara ta 2026 da zai kai Naira Tiriliyan…

‘Yan Sanda Sun Gano Motar Hilux Da Aka Sace A Gidan Gwamnatin Kano

Daga Ibrahim Muhammad Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa ta samu nasarar gano motar Toyota Hilux da aka sace a harabar gidan gwamnatin jihar da ke ofishin mataimakin…

Ayyukan Shugaban Ƙaramar Hukumar Roni A Jihar Jigawa Dr. Abba Ya’u A Shekara 1

A yayin da Dr. Abba Ya’u yake cika shekara ɗaya da ‘yan watanni a cikin office na shugaban ƙaramar hukumar Roni a jihar Jigawa, mun waiwayi waɗansu ɓangarori na ayyukan…

Wa Ya Sace Mota Ƙirar Toyota Hilux A Gidan Gwamnatin Kano?

Daga Ibrahim Muhammad An sace daya daga cikin motocinda ke yiwa Gwamnan jihar Kano rakiya ƙirar Toyota Hilux a safiyar Litinin a harabar gidan gwamnatin Kano da yanzu haka bayan…

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yan Sanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yan Sanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada aniyar gwamnatin sa na ci…

Gidauniyar Abba Aliyu Gandu Ta Raba Solar Ga Al’umma

Gidauniyar Tallafawa Al’umma ta Abba Aliyu Gandu da ke jihar Kano ta bada horo sana’o’in hannu tare da raba tallafin Solar ga al’umma 500. Wannan shi ne karo ba adadi…

Ɗaliban Ƙaramar Hukumar Dala Da Gwamnatin Kano Za Ta Tura Manyan Jami’o’i Na Cikin Gida Da Ƙasashen Waje Karatun Digiri Na Biyu, Sun Yi Taron Nuna Godiya

Daga Ibrahim Muhammad Ɗalibai ‘yan asalin ƙaramar hukumar Dala da za su tafi karatu manyan jami’o’i a ciki da wajen ƙasar nan da gwamnatiin jihar Kano ta ɗauki nauyinsu sun…