Ba Na Goyon Bayan Duk Dokar Da Zai Cutar Da Arewa -Hon. Kofa

Daga Ibrahim Muhammad Kano Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar Ƙiru da Bebeji a jihar Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, ya tabbatar wa al’ummar mazaɓarsa da cewa bai taɓa goyon bayan…

GWAMNAN LAWAL YA JADDADA ƘUDURINSA NA BAIWA ƁANGAREN SHARI’A ‘YANCIN KANSU DON SAMAR DA ADALCI A ZAMFARA

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa gwamnatinsa ta duƙufa wajen ba da fifiko ga tsare-tsare da ke inganta tabbatar da adalci a kan lokaci da kuma kare ’yancin…

Sabuwar Dokar Haraji Ba Alheri Ba Ce -Barista Shehu Fagge

Daga Ibrahim Muhammad Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar Fagge, Hon. Barista Muhammad Bello Shehu, ya bayyana cewa su kan su a cikin ‘yan Majalisun Tarayya akwai ‘yan Kudu…

Wajibi Ne Ma’aurata Su Zama Masu Biyayya, Haƙuri Da Girmama Juna -Hon. Muhammad Bello Butu-Butu

Daga Ibrahim Muhammad Ɗan majalisa mai wakilar ƙananan hukumomin Rimi Gado da Tofa, mataimakin shugaban majalisar dokokin jihar Kano, Hon. Muhsmmad Bello Butu-Butu, ya yi kira ga ma’aurata ango da…

Muna Da Tsare-Tsaren Muhimman Ayyuka Na Cigaban Al’ummar Ƙaramar Hukumar Rimin Gado -Hon. Sani Salisu

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban riƙo na ƙaramar hukumar Rimin Gado a jihar Kano, Hon. Sani Salisu, ya bayyana ɗan majalisar jiha mai wakilatar Rimin Gado da Tofa a majalisar dokokin…