Daga Ibrahim Muhammad “Wannan rashi da aka yi na Alhaji Aminu Ɗantata rashi ne babba na Uba, shugaba abin alfahari gare mu ba rashi ba ne da jihar Kano ta…
Daga Ibrahim Muhammad An yi kira ga iyaye su cigaba da jajicewa su wajen sauke nauyin haƙƙin biyan kuɗin wata wata da na zangon karatu a makarantar Thimarul Qur’an Tahfizul…
Biyo bayan farmakin da jami’an tsaro na haɗin gwiwa da Askarawan Zamfara suka kai, ’yan bindigar da ke barna a yankin Arewa maso Yamma sun yi amfani da farfaganda don…
Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji Gwamnatin Jihar Zamfara ta tabbatar da kisan riƙaƙƙen ɗan bindiga, Kachalla Ɗanbokolo da ya addabi wasu yankunan jihar. Mai…
An bayyana rasuwar hamshaƙin ɗan kasuwa, Dattijo a jihar Kano da ƙasa baki ɗaya, Alhaji Aminu Alhassan Ɗantata da cewa babban rashi ne ba kawai ga al’ummar jihar Kano ko…
Daga Ibrahim Muhammad An soma gudanar da gasar kacici-kacici ta ‘yan makarantun Kimiyya da Fasaha na jihar Kano ta Abba Gida-Gida da aka ƙaddamar a ɗakin taro na gidan gwamnati…
Daga Ibrahim Muhammad An yi kira ga al’umma su dage wajen cigaba da yi wa ƙasar nan addu’a a wannan sabuwar shekarar Musulunci da muka shiga a kan Allah ya…





