Gwarzo Ya Yi Ta’aziiyyar Galadiman Kano

Daga Ibrahim Muhammad “Marigayi Galadiman Kano mutum ne mai haƙuri, juriya da iya danne ɓacin ransa.” Tsohon mataimakin Gwamnan jihar Kano, tsohon ƙaramin ministan gidaje, Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo ne…

Rashin Galadiman Kano Babban Rashi Ne A Ƙasa -Muhyi Magaji Da Usman Bala

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana rasuwar Galadiman Kano, Alhaji Sanusi Abbas da cewa jihar Kano ta yi babban rashi na Uba, Basarake Jagora. Hon. Usman Bala ne ya bayyana hakan…

Na Ɗauki Darasin Rayuwa Mai Yawa A Wajen Marigayi Galadiman Kano -Ahmad Rabi’u

Daga Ibrahim Muhammad Babban Daraktan Gudanarwa na Tashar Tsandauri ta Dala, Alhaji Ahmad Rabi’u ya bayyana marigayi Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi da cewa mutum ne mai haƙuri, tawakkali da…

Sallah: Turmutsitsi A Filin Idin Gombe Ya Hallaka Ƙananan Yara 2, Wasu 20 Sun Jikkata

Daga Khalid Idris Doya A wani ibtila’in da ya faru a ranar Idi a jihar Gombe, wasu ƙananan yara biyu (mata) sun rasa rayukansu a babban filin Idin Gombe biyo…

Jaridar Madubin Arewa Ta Karrama Shugaban Kamfanin HAY Synergy Link

Daga Ibrahim Muhammad Jaridar Madubin Arewa ta karrama shugaban kamfanin HAY Synergy Link da ke Rimin Gata a jihar Kano, Alhaji Hudu Yakub Senior Rimin Gata bisa irin gudunmwa da…

Jaridar Madubin Arewa Ta Karrama Shugaban Kamfanin HAY Synergy Link

Daga Ibrahim Muhammad Bisa la’akari da irin gudunmuwa da kamfanin Mai Sango Welding and Construction Company, yake wajen koya wa matasa sana’o’in hannu, jaridar Madubin Arewa ta karrama shugaban kamfanin,…

Ƙungiyar Lauyoyi Reshen Ungogo Sun Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Edo

Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar Lauyoyi ta Nijeriya jihar Kano reshen Ungogo ta nuna mutuƙar damuwarta da yin Allah-wadai bisa kisan gilla da aka yi wa matafiya da suke wucewa ta…

Eidl Fitr: Gwamna Dauda Lawal Ya Buƙaci A Samu Haɗin Kai Da Zaman Lafiya

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi kira ga al’ummar jihar Zamfara da su rungumi haɗin kai da zaman lafiya. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala…

Gidauniyar TAMALAM Ta Injiniya Dakta Saleh Musa Wailare Ta Tallafawa Masu Larurar Ƙwaƙwalwa A Ɗanbatta, Kano

Daga Ibrahim Muhammad A cigaba da ayyukan tallafawa cigaban al’umma da Gidauniyar TAMALAM ƙarƙashin jagorancin Injiniya Dakta Saleh Musa Wailare take a fannoni daban-daban musamman a ƙananan hukumomin Ɗanbatta da…

Gidauniyar Ɗangote Ta Ƙaddamar Da Rabon Abinci Na Naira Biliyan 16 Ga Talakawan Nijeriya

Gidauniyar Aliko Ɗangote, a cikin shirye-shiryenta na 2025, na bayar da tallafin abinci ga ‘yan Nijeriya, wanda aka ƙaddamar a ranar Alhamis, ta ware kuɗi kimanin Naira Biliyan16 domin tallafa…