Samar Da Tiransifoma A Mazaɓar Gwagwarwa, Usman Miloniya ya yaba wa ɗan Majalisar Tarayya na Nasarawa, Hassan Shehu Husain

Daga Ibrahim Muhammad Al’ummar mazaɓar Gwagwarwa da ke ƙaramar hukumar Nasarawa ba za su manta da irin mutuntasu da ɗan Majalisarsu na Tarayyar mai wakiltar ƙaramar hukumar, Hon. Hassan Shehu…

Ɗan Majalisar Tarayyar na Ƙaramar Hukumar Birni Injiniya Sagir Koki Yana Taimakawa Cigaban Mata

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana ɗan Majalisar Tarayyar mai wakiltar ƙaramar hukumar Birnin Kano, Injiniya Sagir Ƙoƙi da cewa mutum ne da yake tallafawa bunƙasa cigaban mata da matasa. Hajiya…

Tsohon Sufeto-Janar Na ‘Yan Sanda Solomon Arase Ya Rasu A Abuja

Allah ya yi wa tsohon Sufeto-Janar na ‘yan sanda Solomon Arase rasuwa. Tsohon shugaban ‘yan sandan ya rasu ne a ranar Lahadi, 31 ga watan Agusta, 2025, a asibitin Cedarcrest…

Kanawa Ku Fito Ku Karɓi Rijistar Zaɓe Don Fatattakar Gwamnatin Zalunci -Ibrahim Al-amin Little

Daga Ibrahim Muhammad Fitaccen ɗan siyasa kuma ɗan kasuwa a jihar Kano, Alhaji Ibrahim Al-amin Little, ya yi kira ga al’ummar jihar a kan su fito domin yankar katin rijistar…

Sama Da Mutum 400 Sun Amfani Aikin Idanu Da Gidauniyar Shattima Kankare Ta Ɗauki Nauyi

Daga Ibrahim Muhammad Ɗimbin jama’a ne daga sassan mazaɓun ƙwaryar Fagge suka amfana da aikin duba idanu da ba su magunguna da Hon. Muhammsd Shattima Kankare ya ɗauki nauyi. Da…

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙara Kuɗin Fasfo

Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta ƙara kuɗin da ake yi biya don yin fasfo ɗin ƙasa da ƙasa zuwa ₦200k. Ƙarin zai fara aiki ne daga ranar Litinin 1 ga Satumba,…

Hon. Ibrahim Namadi Ba Shi Da Kwatankwaci Wajen Hidimtawa Al’umma A. Dala -Mustapha Isah Ɗandinshe

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana cewa a siyasar ƙaramar hukumar Dala da ke jihar Kano, mutum ɗaya tilo da yake taka rawar gani wajen yin tsayin daka da sadaukar da…

Matasa Su Tsaya A Kan Adalci, Kishi Da Sanin Yakamata Don Samun Kyakkyawa Makoma Ta Siyasa -Kwamared Haruna Kabiru Wakili

Daga Ibrahim Muhammad An yi kira ga matasa a kan su farka su san inda suka sa gaba da sanin inda yake musu ciwo domin yin abin da yakamata don…

Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Labarin Zargin Karkatar Da Naira Biliyan 6 .5 Da Ake Yi Wa Jami’inta

Daga Ibrahim Muhammad Gwamnatin jihar Kano ta ƙaryata labarin da ke yawo a wasu kafafen yaɗa labarai da ake cewa an karkatar da Naira biliyan 6.5 daga baitulmalin jihar. Wannan…

Kotu Ta Tuhumi Hadimin Gwamnan Kano Bisa Zargin Karkatar Da Naira Biliyan 6.5

Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da Sauran Laifuka Masu Alaka (ICPC) tare da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Satar Dukiyar Jama’a (EFCC) sun gano Naira biliyan 6.5…