Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya damƙa Lambar Karramawa ta Ƙasa a Ayyukan Hidimta wa Al’umma (NEAPS) 2025 ga Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, bisa ayyukan da gwamnati ta gudanar…

Tsarin Kwankwasiyya Ne Ya Fi Dacewar Da Al’ummar Kano -Injiniya Iliyasu Usman

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana ƙaramar hukumar Nasarawa da ke jihar Kano da cewa suna zaune lafiya babu rigimar siyasa ko wani abu na daban a tsakanin ‘yan Kwankwasiyya, jagorancinsu…

Kyakkyawan Mua’malar Hon. Sanusi Surajo Ta Sa Ɗimbin Al’umma Ke Taruwa A Sha’aninsu -Amb. Yahaya Talba

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana ɗimbin jama’a da suka zo ɗaurin auren na gidan mai bai wa Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf shawara na musamman a kan harkokin…

Sanata Barau Jibrin Ya Cancanci A Tsayar Da Shi Takarar Gwamnan Kano A 2027 -Ibrahim Rabi’u Tahir

Daga Ibrahim Muhammad Kano Hadimi na musamman ga mataimakin shugaban Majalisar Dattawa na ƙasa Sanata Barau I. Jibrin a kan harkar kasuwannin waya, Ambasada Ibrahim Rabi’u Tahir ya yi kira…

Barazanar Kawo Hari Da Trump Ya Yi: Gwamnatin Tarayya Ta Yaba Wa Matsayar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso

Daga Ibrahim Muhammad Gwamnatin Tarayya ta nuna mutuƙar jin daɗin ta ga Madugun Kwankwasiyya Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso tare da gode masa bisa kishin ƙasa da ya nuna na mayar…

Ƙaramar Hukumar Ɓagwai Ta Yi Fice A Noma Da Kiwo -Hon. Bello Gadanya

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban ƙaramar hukumar Ɓagwai Hon. Bello Abdullahi Gadanya ya yaba wa Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf da mataimakinsa Kwamared Aminu Abdussalam bisa shirya taron kalankuwa…

An Gudanar Da Baje Koli Na Ƙasa Karo Na 11 Kan Sarrafa Abinci Mai Gina Jiki A Kano

Daga Ibrahim Muhammad An gudanar da baje kolin kayan abinci masu gina jiki na ƙasa karo na sha ɗaya a jihar Kano da wasu cibiyoyin masana a kan harkar noma…

Gwamna Lawal Ya Gana da Majalisar Malamai ta Zamfara, Ya Nemi A Ƙara Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya roƙi Majalisar Malamai ta Jihar da ta ƙara dagewa wajen yin addu’o’i domin samun zaman lafiya da dawwamammen tsaro a faɗin jihar. Gwamnan ya…

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Dare Lawal, ya bayyana alhini mai zurfi bayan samun rahoton kisan jami’an tsaro takwas da ’yan bindiga suka yi a hanyar Funtuwa zuwa Gusau. Rahoton ya…

Ba Za Mu Zura Ido Ana Haike Wa Darajar Manzon Allah Ba -Ƙaramin Ministan Gidaje A Rabon Tallafin Ga Sha’irai 500

Daga Ibrahim Muhammad Kano A bayyana cewa Kano Allah ya kafa ta ne a kan abubuwa uku, addinin Musulunci, kasuwanci da ƙasaitar masarautarta, shi ya sa yaro ɗan asalin Kano…