GWAMNA LAWAL YA YABA WA HUKUMAR TSARO TA DSS KAN KAMA MAKAMAI A ZAMFARA

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yaba wa Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) bisa yadda suka kama wasu makamai da ake jigilarsu zuwa jihar. A ranar Talatar da ta…

Ba Mu Gamsu Da Yadda Aka Yi Aikin Gyaran Filin Wasa Na Sani Abacha Ba -Kwankwaso

Daga Ibrahim Muhammad Kwamishinan wasanni da matasa na jihar Kano, Mustapha Rabi’u Musa Kwankwaso, ya nuna rashin gamsuwarsa game da gyaran filin wasa na Sani Abacha da ke Ƙofar Mata,…

Muna Fata Kayan Masarufi Za Su Cigaba Da Sauƙi -Amb.Bashir Yusuf Abdullahi

Daga Ibrahim Muhammad Ambasada Dakta Bashir Yusuf Abdullahi, mataimakin shugaban ƙungiyar ‘yan kasuwar Kwanar Singa da aka fi sani da SIMDA, ya bayyana cewa a halin da ake ciki yanzu…

Za Mu Ba Da Gudunmuwa Ga Ci Gaban Minjibir -Zainab Muhammad Sule

Daga Ibrahim Muhammad Hajiya Zainab Muhammad Sule Minjibir na daga cikin iyaye mata da ƙungiyar haɗin kan Minjibir da aka fi sani da Minjibir Solidarity Forum ta karrama a yayin…

Buhari Ne Ya Lalata Kasuwanci Da Noma A Ƙasar Nan -Nasiru Agalawa

Daga Ibrahim Muhammad An ɗora alhakin kashe harkar kasuwanci da noma a ƙasar nan a kan tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, musamman a Arewa da yanzu sai dai abin da…

Al’ummar Minjibir Sun Karrama Mai Shari’a Hauwa Lawan Umar

Daga Ibrahim Muhammad Mai Shari’a ta babban kotun jihar Kano, Hauwa Lawan Umar Minjibir ta muna farin ciki da gode wa Allah bisa zaɓo su da ƙungiyar Minjibir Solidarity Forum…

Rabon Awakin Kiwo Ga Mata: Babu Wani Abin Alheri Da Gwamna Abba Kabir Zai Yi ‘Yan Adawa Ba Su Yi Hamayya Ba -Habib Mailemo

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana cewa babu wani abu na alheri da za a yi na ci gaban al’umma da gwamnatin Abba Kabir yake yi da ‘yan adawa za su…

GWAMNA LAWAL YA BA DA TABBACIN TSARO GA ‘YAN YI WA ƘASA HIDIMA A ZAMFARA

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi wa masu hidimta wa ƙasa (NYSC) alƙawarin cewa gwamnatinsa ta duƙufa wajen tabbatar da tsaron lafiyarsu, tare da ba su kariya a duk…

RIKICIN SUDAN: GWAMNA LAWAL YA BA DA AIKI GA ƊALIBAN ZAMFARA 16

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bai wa matasan jihar su 16 da suka kammala karatun aikin jinya a jami’ar Sudan ta ƙasa da ƙasa nan take. A ranar Alhamis…

ZAMFARA Kaddamar Dokar Kare Al’umma, Sakon Gwamna Lawal Ga UNICEF

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana aniyar gwamnatinsa na ƙaddamar da shiri, tare da Dokar Kare Al’umma, musamman ƙananan yara da raunana a duk faɗin jihar. A ranar Larabar…