Iyaye da Gwamnati Su Ƙara Ba da Kulawa Ga Makarantun Alƙur’ani – Malam Mahmud TijjaniUsman Zangon Barebari

Malam Mahmud Tijjani Usman Zangon Barebari ya yi kira ga iyaye da kuma gwamnati da su riƙa ba da kulawa ta musamman ga makarantun Alƙur’ani, domin inganta tarbiyyar yara da…

Jami’ar Kebbi Ta Karrama Gwamna Lawal da Digirin Girmamawa

Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Abdullahi Fodio da ke Aliero a Jihar Kebbi ta karrama Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, da digirin girmamawa na Dakta na Kimiyya (D.Sc Honoris Causa),…

Haɗin Gwiwar KASSOSA da Gwamnati Zai Ƙara Bunƙasa Ilimi a Kano -Garba El-Sulaiman

Daga Ibrahim Muhammad Kano Shugaban ƙungiyar tsofaffin ɗaliban Makarantar Sakandiren Kimiyya ta Dawakin Kudu (KASSOSA), aji na 1984, Alhaji Garba Ibrahim El-Sulaiman, ya yaba da jajircewar gwamnatin jihar Kano wajen…

Bunƙasa Ilimin Fasaha Zai Taimaka Wajen Samar da Ayyukan Dogaro da Kai In Ji Injiniya Umar Faruk

Daga Ibrahim Muhammad Kano Injiniya Umar Faruk, ɗan aji na shekarar 1992 a Kwalejin Fasaha ta Ungogo, kuma jigo a ƙungiyar tsofaffin ɗaliban makarantar, ya bayyana gamsuwarsa kan yadda ya…

An Karrama Marigayi Malam Haruna Ungogo Bisa Gudunmawarsa Ga Cigaban Ilimi A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Kano Ƙungiyar makarantun Sakandaren Kimiyya ta jihar Kano, wadda aka fi sani da KASSOSA, ta karrama fitaccen Malamin Lissafi, marigayi Malam Haruna Ungogo, bisa irin gagarumar gudunmawar…

MAAUN ce Mafi Arha Cikin Jami’o’i Masu Zaman Kan Su A Nijeriya Duk da Matsayinta Na Biyu A Mafi Inganci —Gwarzo

MAAUN Ta Ci Gaba da Zama Mafi Arha Cikin Jami’o’i Masu Zaman Kan Su A Nijeriya Duk da Matsayinta Na Biyu A Mafi Inganci — Farfesa Gwarzo Jami’ar Maryam Abacha…

Gwamnatin Jigawa Na Ƙarfafa Ilimin Addinin Musulunci -Ado Maje Sale

Daga Ibrahim Muhammad Gwamnatin jihar Jigawa na ci gaba da ɗaukar matakai domin bunƙasa ilimin addinin Musulunci, musamman ta hanyar tallafa wa yara da matasa masu hazaƙa a fannin karatun…

WOTCOSA Ajin 1975 A Shekara 50: Sun Karrama Farfesa Hafsat Abdullahi Umar Ganduje Da Tagwayen Lambobin Yabo

Ƙungiyar tsofaffin ɗaliban tsohuwar makarantar horon malamai ta mata ta Kano (WTC), Women Teachers College Old Girls Association (WOTCOSA) da yanzu ake kiran a makarantar da Goverment Girls College (WTC)…

Ɗaliban Ƙaramar Hukumar Dala Da Gwamnatin Kano Za Ta Tura Manyan Jami’o’i Na Cikin Gida Da Ƙasashen Waje Karatun Digiri Na Biyu, Sun Yi Taron Nuna Godiya

Daga Ibrahim Muhammad Ɗalibai ‘yan asalin ƙaramar hukumar Dala da za su tafi karatu manyan jami’o’i a ciki da wajen ƙasar nan da gwamnatiin jihar Kano ta ɗauki nauyinsu sun…

Muna Sauya Zamfara Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na gina jihar da ke tafiya bisa tsarin zamani mai dogaro da fasahar zamani. A ranar Talata, gwamnan ya buɗe shirin…