Kujerar Shugaban Ƙasa: Arewa Su Jira Zuwa 2031 -Akume

Daga Hadi Bawa A jawaban da aka gabatar a taron kwanaki biyu da Gidauniyar Sardauna ta shirya a ɗakin taro na Arewa House da ke Kaduna don yi nazari kan…

An Yi Taron Tunawa Da Shekaru 11 Da Kisan Gillar Da Aka Yi Wa ‘Yan Shi’a 34 A Zariya

A wani taro mai cike da alhini da juyayi da aka gudanar a ranar Juma’a, 25 ga watan Yuli, 2025 a muhallin Jannatu Darur Rahma dake Dembo a Zariya, Harkar…

Ƙungiyar Lauyoyi Ungogo Kano Sun Yaba Wa Gwamnatin Kano Kan Kafa Kwamiti Don Binciken Kwamishina Da Ake Zargi Da Belin Dilan Miyagun Ƙwayoyi

Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar Lauyoyi ta Ƙasa (NBA), reshen Ungogo jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Ahmad Abubakar Gwadabe ya yaba da gode wa Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf kan…

A Sa Dokar Hana ‘Yan Siyasa Sauya Sheƙa Daga Jam’iyyar Da Aka Zaɓe Su Sai Sun Gama Wa’adinsu -Hon. Ɗankaka Bebeji

Daga Ibrahim Muhammad Gyaran tsarin mulki da shigar da sabbin dokoki abu ne mai kyau da ya kamata a riƙa yi lokaci-lokaci saboda abubuwa na canzawa daga wani ƙarni zuwa…

Makarantu Masu Zaman Kansu Suna Mutuƙar Ba Da Gudunmawa Wajen Cigaban Ilimi -Injiniya Aminu Aliyu

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana makarantu masu zaman kansu suna mutuƙar bayar da gudunmawa ga bunƙasa cigaban ilimi domin gwamnati kaɗai ba za ta iya gamsar da ba da ilimi…

Duk Abin Da Ya Taso Na Cigaban Al’umma Gwamnatin Abba Kabir Sai Ta Ji Ra’ayin Jama’a -Bombay

Daga Ibrahim Muhammad Babu abin da za mu ce sai godiya ga gwamnatin jihar Kano ƙarƙashin Abba Kabir Yusuf bisa kulawa da take da al’amuran al’ummarta, wanda duk abin da…

GWAMNAN ZAMFARA YA YI TA’AZIYYAR SARKIN KATSINAN GUSAU

Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya taya al’ummar jihar juyayin rasuwar Sarkin Katsinan Gusau, Dr. Ibrahim Bello. Allah ya yi wa Sarkin rasuwa ne yau da safen nan a…

Ɗan Majalisa Zai Gina Ɗakin Jarabawa A Makarantar Sakandaren Gwamnati A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Ɗan Majalisar jiha mai wakiltar ƙaramar hukumar Tarauni, Hon. Kabiru Ɗahiru Sule ADS ya yi alƙawarin gina wa makarantar Sakandaren gwamnati ta Unguwar Gano Masallaci da zauren…

Jam’iyyar ADC Ta Yi Babban Motsi A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Kano Matasan jam’iyyar ADC da Ƙungiyar Iyali Ɗaya na jam’iyyar reshen ƙaramar hukumar Dala a jihar Kano, ta gudanar ta taron zaburarwa da ƙarfafa gwiwa ga ‘ya’yan…

Yaƙi Da Cutar Kansa: Uwargidan Gwamnan Zamfara, Hajiya Huriyya Ta Zama Sakatariyar Ƙungiyar FLAC

Uwargidan Gwamnan Jihar Zamfara, Hajiya Huriyya Dauda, ta zama Sakatariyar Gamayyar Ƙungiyar Matan Shugabannin Nijeriya Masu Fafutukar Yaƙi da Cutar Daji (FLAC). Ƙungiyar tana faɗi-tashi wajen yaƙi da cutar kansa…