FG SHOULD PROTECT DANGOTE REFINERY – MURIC

The Petroleum and Natural Gas Senior Staff Association of Nigeria (PENGASSAN) has decided to go on strike from today as a result of trade dispute with the Dangote Refinery over…

Dole Arewa Ta Yi Magana Da Murya Ɗaya Kan Tsaro Da Tattalin Arziki, In ji Gwamnan Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci jihohin Arewa 19 da su tsaya ƙyam su jajirce su yi magana da murya ɗaya kan harkokin tsaro da tattalin arziki. Gwamnan ya…

Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu Na Tafkar ‘Yan Nijeriya Da Ɗayen Kara -Mustapha Muhammad Tinubu

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana shugaban ƙasa Bola Ahmad Tunibu da cewa mutum ne mai son cigaban al’umma, amma sai dai ba shi da mashawarta a gwamnatinsa masu kishi da…

Karamin Minista Gidaje Yusuf Ata Da Injiniya Ali Wudil Sun Goyi Bayan Zarcewar Tunibu A 2027

Daga Ibrahim Muhammad Ƙaramin ministan gidaje, Hon. Yusuf Abdullahi Ata ya bayyana cewa shugaban ƙasa Bola Ahmad Tunibu ya yi wa jihar Kano komai na ba ta kulawa na musamman…

Ma’aikatar Ƙwadago Ta Tarayya Ta Yi Taro Kan Sanin Makamar Aiki A Kano

Daga Ibrahim Muhammad Kano Kwanturola mai kula da ofishin jihar Kano na Ma’aikatar Ƙwadago ta Tarayya, Alhaji Abdullahi Aliyu, ya bayyana cewa lokuci zuwa lokaci suna shirya taro don ƙara…

Al’ummar Kano Su Fito Su Yi Rijistar Katin Zaɓe Don Tabbatar Da Nasarar Abba da Kwankwaso A 2027 -Mariya Ali Zage

Daga Ibrahim Muhammad An yi kira ga ‘yan Kwankwasiyya da sauran al’ummar ƙasar nan a duk inda suke su tabbatar sun yi rijistar katin zaɓe domin tabbatar da Abba Kabir…

Ban Rubuta Wa Wata Jam’iyya Wasiƙar Neman Iznin Shiga Ba

Daga Ibrahim Muhammad Sanata Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso ya musanta labarin da ake yaɗawa na cewa ya rubuta wa jam’iyyar APC buƙatar shiga cikin ta. A rana Slhamis ne aka…

Ranar Masu Haɗa Magunguna Ta Duniya A Kano: B-Medix 24 Ta Duba Marasa Lafiya Kyauta

Daga Ibrahim Muhammad An bayyana ranar 25 ga watan Satumba da cewa muhimmiyar rana ce ga duk ƙwararrun masu ilimin haraɗa magani a duniya saboda haka masana ke ware abubuwa…

Ƙungiyar Lauyoyi ‘Yan Asalin Jihar Kano Ta Aika Ƙorafi Kan Hon. Alasan Ado Doguwa

Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar Lauyoyi ‘yan asalin jihar Kano ta ƙasa ta aika wa shugabannin Majalisar Dattawa da na Wakilai ta ƙasa takardun ƙorafi da neman cigaba da bincike kan…

Zargin Ɓatanci Ga Annabi (S): A’ummar Musulmi Sun Fito Zanga-Zanga A Kano

Al’ummar Musulmi sun fito zanga-zangar lumana don nuna ɓacin ransu bisa kalami da suke zargin Shaikh Lawan Abubakar, Limamin masallacin Triumph, ya yi kan Annabi Muhammadu (SAW). Masu zanga-zangar sun…