Hukumar BON Ta Karrama Gwamnan Zamfara Da Lambar Yabo Ta Gwamnan Shekara A Fannin Ababen More Rayuwa

Hukumar kula da kafafen Watsa Labarai ta Nijeriya (BON), ta karrama Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, da lambar yabo ta “Gwamnan Shekara a Fannin Ababen More Rayuwa,” sakamakon gagarumin ci…

Yin Rijista Da Cibiyar Kasuwanci Da Masana’antu Zai Bai Wa Mata Damar Bunƙasa Kasuwancinsu -Samira Saleh

Daga Ibrahim Muhammad Kano An bayyana cewa mata na ƙoƙari sosai wajen ƙirƙirar harkokin kasuwanci, sai dai da dama ba sa samun damar bunƙasa harkokinsu yadda ya kamata sakamakon rashin…

Al’ummar Kano Ta Arewa Sun Yi Gangamin Neman Gwarzo Ya Fito Takarar Sanata

Daga Ibrahim Muhammad, Kano Al’ummar yankin Kano ta Arewa sun gudanar da wani gangami domin nuna buƙatarsu ga Injiniya Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo da ya fito takarar sanatan yankin a…